Advertisement

Labaru

Home Labaru
Labaru

Dubu Ta Cika: ‘Yan Sanda Sun Kama Wadanda Su Ka Yi...

0
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kaduna, ta ce ‘yan sandan Puff-Adder sun kama ‘yan bindigar da su ka yi garkuwa da dan majalisar dokoki ta jihar...
Babban bankin Nijeriya

Karin Haske: CBN Ya Ce Bai Hana Karbar Tsoffin Kudi A...

0
Babban Bankin Najeriya wato CBN ya karyata rade-radin da ake yadawa cewa ya hana  karbar tsoffin kudi a Najeriya,  inda ya ce ya hana bankuna...

Bunkasa Noma: Dan Majalisa Ya Ce Nasarorin Buhari Ba Za Suyi...

0
Wani ‘Dan Majalisar wakilai Yusuf Adamu Gagdi, ya ce duk kokarin shugaban kasa Muhammadu Buhari na bunkasa noma da yaki da cin hanci da...

‘Yan A-waren Kamaru Sun Kashe Mutane A Jihar Taraba

0
Wasu da ake zargin ‘yan awaren Ambazonia ne daga kasar Kamaru, sun tafka barna a karamar hukumar Takum ta jihar Taraba.Mataimakin shugaban marasa rinjaye...

Takaddama: Dankwambo Ya Yi Wa Kan Shi Gwanjon Motocin Gwamnati

0
Babban mai ba gwamnan jihar Gombe shawara ta fuskar watsa labarai Ismail Misilli, ya musanta zargin cewa su na yi wa tsohon gwamnan jihar...

Yan Sanda Sun Ceto Mata Da Kananan Yara Daga Masu Safarar...

0
Hadin gwiwar ‘yan sandan kasa da kasa da takwarorin su na kasar Mali sun ceto mutane 64, mafi akasarin su manyan mata da kanana daga masu...

Jabun Magunguna: Kungiya Ta Rufe Shaguna 231 A Jihar Nasarawa

0
Kungiyar masana magunguna ta kasa PCN, ta rufe manya da kananan shagunan saida magunguna 231 a jihar Nasarawa.Shugaban kungiyar Stephen Esumobi ya sanar da...
IMG 20200615 094529

Kasuwanci: NNPCL Ya Fara Sayar Da Mai Ga Japan Da Kuma...

0
Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL) ya fara jigilar iskar Gas zuwa Japan da China ta jirgin ruwa.A cikin wata sanarwa a ranar Litinin,...
Elvert Ekom Ayambem

‘Yan Majalisar Dokokin Cross River Sun Tsige Shugaban Majalisar

0
‘Yan majalisar dokokin jihar Cross River sun tsige shugaban majalisar Rt. Hon. Elvert Ekom Ayambem.A yau Laraba ne ‘yan majalisar 17 daga cikin 25,...

Malaman Kwalejojin Fasaha Sun Shiga Yajin Aiki A Jihar Bayelsa

0
Kungiyar Malaman Makarantun Kimiyya da Fasaha reshen Kwalejin Kimiyya ta Tarayya ta Ekowe a Jihar Bayelsa, ta umarci ‘ya’yan ta su shiga yajin aikin...

Difilomasiyya: Miji Ya Harbe Matar Sa ‘Yar Nijeriya A Italiya

0
Gwamnatin tarayya, ta nemi a yi cikakken bincike a kan musabbabin kashe wata matar aure ‘yar Nijeriya mai suna Rita Amenze da mijin ta...
Gwamnan Jihar Bauchi, Ya Warke Daga Coronavirus

Gwamnan Jihar Bauchi, Ya Warke Daga Coronavirus

0
Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad ya bayyanawa duniya cewa ya warke daga cutar Coronavirus bayan gwaji na biyu da aka yi masa ya tabbatar bai dauke...
FAGBEMI 1200x729

Ministan Shari’a Ya Bukaci A Rushe Hukumar Zaben Jihohi

0
Babban lauyan gwamnatin tarayya kuma Ministan Shari’a, Lateef Fagbemi, ya bukaci a soke hukumomin zabe na Jihohi wato SIECOM.Ministan ya ce, mayar...

Gasar Kofin Duniya: Najeriya Ta Lallasa Australiya Da Ci 3 Da...

0
Tawagar mata a gasar cin kofin duniya ta mata wato Super Falcons sun yi nasara a karawar da suka yi da Australiya, mai masaukin...

Gwamnan Kogi Ya Dakatar Da Sarkin Eganyi Saboda Matsalar Tsaro

0
Gwamnatin jihar Kogi, ta dakatar da mai martaba Sarkin Eganyi Alhaji Musa Isa Achuja daga mukamin sa sakamakon tabarbarewar tsaro a yankin sa.Gwamna Yahaya...

Gwamnatin Jihar Imo Ta Haramta Saida Giya A Tashoshin Mota

0
Gwamnan jihar Imo Hope Uzodinma, ya haramta saida Barasa da duk wasu nau’ukan lemu masu sa maye a tasoshin mota da ke fadin jihar.Hope...

Goodluck Jonathan Ya Samu Sabon Babban Aiki A Duniya

0
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, ya samu babban mukamin ]an kwamitin bada shawara na kasa da kasa a kungiyar Tarayyar Turai a kan Nahiyar...
f mo lon sunak 240522 9k0c3a

Firaiministan Birtaniya Zai Rushe Majalisar Zartarwar Kasar

0
Rishi Sunak ya sanar da cewa zai rushe majalisar zatarwar ƙasar a mako mai zuwa gabanin zaɓen da za a gudanar a ranar huɗu...

NUC Ta Bankado Haramtattun Jami’o’In Digiri 49 A Nijeriya

0
Hukumar kula da jami’o’i ta Nijeriya NUC, ta tona asirinjami’oi 49 masu bada takardar shaidar kammala Digiri nafarko da ba su da lasisi da...

Samar Da Ruwa: Gwamnatin Katsina Ta Ce Tsaffin Injina Ke Haifar...

0
Hukumar samar da ruwan sha ta jihar Katsina ta ce matsalar karancin ruwan sha da ake fama da shi babban birnin jihar bai rasa nasaba da...
Call To Listen