22.1 C
Kaduna
Saturday, November 8, 2025
Advertisement

Labaru

Home Labaru
Labaru

‘Yan Majalisar Tarayya Na Son a Yi Bincike Kan Dala Biliyan...

0
Majalisar dokoki ta tarayya, ta nemi da a gudanar da bincikenƙwaƙƙwaf bayan wani rahoton ta ya gano cewa an kashe samada dala biliyan 25...

Annoba: Cutar Kwalara Ta Kashe Mutum 479 A Jihohi 18

0
Hukumar dakile bazuwar cututtuka ta kasa wato NCDC ta bayyana cewa kawo yanzu  mutum 19,305  ne suka kamu da cutar kwalara a jihohin 18...
Tilas Nijeriya Ta Cigaba Da Kasancewa Kasa Daya Dunkulalliya – Gbajabiamila

Yaki Da Ta’addanci: Za Mu Ba Zamfara Karin Kudade – Majalisar...

0
Shugaban Majalisar Wakilai Femi Gbajabiamila ya yi alkawarin samar wa jihar Zamfara karin tallafi a kasafin kudin shekara ta 2019, don samun kudin kara...
Babu Wanda Ya Sauya Sheka Zuwa PDP - APC

Babu Wanda Ya Sauya Sheka Zuwa PDP – APC

0
Jam‘iyyar APC reshen jihar Kwara ta karyata rahotannin da ke cewa, ‘ya’yan jamiyyar dubu 10 sun sauya sheka zuwa jam’iyyar PDP.Mai Magana da yawun...

Samun Gurbin Karatu: Shugaban Neco Ya Ce Bai Kamata Turanci Da...

0
Shugaban Hukumar Shirya Jarabawa ta Kasa (NECO), Farfesa Ibrahim Dantani Wushishi ya yi kira da a daina amfani da tsarin tilasta samun sakamako a...

Shugaban NIS Ya Sake Gargadin Marasa Gaskiya A Kan Harkokin Fasfo

0
Shugaban Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa Idris Isah Jere, ya sake gargadin masu tatsar mutane kudi a ofisoshin fasfo, ya na...

Shugabancin NISTF: Kungiyar Kwadago Ta Fara Zanga-Zangar Game – Gari

0
Kungiyar Kwadago ta Kasa NLC, ta bada sanarwar fara yajin aiki tun daga ranar Litinin 13 ga watan Mayu na shekara ta 2019.Yajin aikin dai ya bijiro...

Hawan Daushe A Kano: Shugaban Kasar Guenea Ya Halarci Taron

0
Masarautar Kano a Najeriya ta shirya kasaitaccen Hawan Daushe tare da halartar shugaban kasar Guinee Conakry Alpha Conde.Alpha Conde, Wanda ya gudanar da sallar idi a garin...
Sarauta Kano : Abin Da Ya Sa Muke Son Yi Wa Dokar Masarautun Kano Kwaskwarima - Gwamnati

Sarauta Kano : Abin Da Ya Sa Muke Son Yi Wa...

0
A mako mai zuwa ne ake sa ran majalisar dokoki ta jihar Kano za ta dauki matsaya a kan bukatar da gwamna Abdullahi Umar...

Shugabanci: Tinubu Ya Taka Rawar Gani Sosai-Buhari

0
Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, ya ce magajinsa, shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, na taka rawar gani sosai tun bayan hawansa mulki watanni tara...
Yusuf Tuggar, Jakadan Nijeriya A Kasar Jamus

Tozarta Ekweremadu: Dole Sai An Rika Taka Wa Kungiyar IPOB Birki...

0
Harin da ‘yan kungiyar rajin kafa kasar Biafra su ka kai wa Sanata Ike Ekweremadu a kasar Jamus babban laifi ne kuma ta’addanci ne kamar yadda...

Korafin Zabe: Lauyoyin Atiku Sun Ce INEC Ta Ki Bin Umarnin...

0
Lauyoyin da ke kare Atiku Abubakar da Peter Obi a kotun sauraron karar zabe, sun koka da yadda hukumar zabe ta ki bada kayan da aka...
Aminu Bello Masari, Gwamnan Jihar Katsina

Kammala Aiki: Masari Ya Sallami Mahukunta Hukumar Kula Da Maniyyata Ta...

0
Gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari, ya amince da rushe kwamitin gudanarwa na hukumar kula da walwalar maniyyata ta jihar ba tare da wani bata lokaci...

Yakin Ukraine: An Sako Wasu ‘Yan Nijeriya 13 Da Aka Kama...

0
Hukumomin ƙasar Poland, sun sako ‘yan Nijeriya 13 daga cikin 19 da ke tsare a sansanonin tsare ‘yan gudun hijira na ƙasar, bayan yaƙi...
DCP Frank Mba, Kakakin Rundunar ‘Yan Sanda Ta Nijeriya

Jami’an SARS Ta Kama ‘Yan Ta’adda Da Makudan Kudi A Jihar...

0
Jami’an rundunar ‘yan sanda ta ta SARS a jihar Sokoto, sun samu kudade da yawan su ya kai naira miliyan goma da manyan bindigogi kirar AK47...

Rashin Tsaro: Kotun Sauraren Kararrakin Zabe Ta Sauya Matsuguni Daga Zamfara

0
Kotun sauraron korafe-korafen zaben gwamna da ‘yan majalisar dokoki da aka kafa a birnin Gusau na jihar Zamfara, ta koma Abuja saboda dalilai na tsaro kamar...

Tinubu Bai Bude Iyakokin Nijeriya Ba -Kwastam

0
Hukumar Hana Fasa Kauri ta Kasa, ta ce har yanzu shugabaTinubu bai sake bude dukkan iyakokin Nijeriya da tsohuwargwamnatin Buhari ta rufe ba.Idan dai...

Alhani: Sarkin Kano Na 14 Ya Bayyana Kyakykyawar Alakar Dake Tasanin...

0
Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sanusi II, ya bayyana yadda tsohon shugaban bankin Access, Herbert Wigwe ya ba shi gudunmowa a lokacin da aka...

Difilomasiyya: Gwamnatin Nijeriya Ta Musanta Yunkurin Rufe Ofisoshin Jakadancin Ta

0
Gwamnatin Nijeriya ta musanta rahotonnin da ke cewa za ta rufe wasu ofisoshin jakadancin ta 80 daga cikin 110 da ta ke da su a kasashen...

Lafiya: Cutar Tamowa Na Barazana Ga Mutum Miliyan 13 A Gabashin...

0
Akalla mutum miliyan 13 na fuskantar barazanar kamuwa da cutar tamowa a kasashen Somaliya da Habasha da kuma Kenya a cikin ’yan watanni masu...
Call To Listen