21.8 C
Kaduna
Wednesday, June 24, 2026
Advertisement

Labaru

Home Labaru
Labaru

Ba Za A Yi Zaɓe A Jihar Anambra Ba Sai An...

0
Kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra IPOB, ta gindaya sharadin cewa, matukar ba a saki Nnamdi Kanu ba za ta tsaida duk wata hada-hada...

Mutane 6 Sun Bace A Wani Harin Boko Haram A Borno

0
Rahotanni daga birnin Maiduguri na jihar Borno sun bayyana cewa, kungiyar Boko Haram ta kaddamar da hari a kan ayarin motocin jami’an agajin da...

Sallamar Ministoci: Lai Muhammad Ya Ce Buhari Bai Da Wani Shiri...

0
Ministan yada labarai da al’adu Lai Muhammad ya ce babu wani shiri da shugaba kasa Muhammadu Buhari ke yi na sallamar ministocin sa daga...

Rashin Tsaro: An Sace Surukar Shugaban Ma’aikata Da Wata Mata A...

0
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da surukar shugaban ma’aikata na gwamnatin jihar Neja Alhaji Ibrahim Balarabe da wata mata a garin Kagara.Daya matar dai ta kasance...

Takarar Kakakin Majalisa: Wakilan APC, PDP, LP, NNPP, Wasu Sun Ƙulla...

0
Gamayyar ‘yan Majalisar Wakilai daga jam’iyyu takwas, sunamince su kiyaye da bin tsarin karɓa-karɓa da jam’iyyar APCta shigo da shi a shugabancin majalisar.‘Yan Majalisar...

Badakalar Makamai: Jam’iyyar APC Ta Bukaci A Yi Gaugawar Kama Ibikunle...

0
Jam’iyyar APC ta yi kira ga gwamnati da jami’an tsaro su gaggauta tasa keyar tsohon gwamna Ibikunle Amosun saboda safarar dubban makamai da ya yi zuwa...

Shari’a Tsakanin Atiku Da Tinubu Ta Ƙare, Saura Bayyana Ranar Yanke...

0
Kotun Ɗaukaka Ƙararrakin zaben Shugaban kasa, ta ce nangaba za ta bayyana ranar da za ta yanke hukunci a kan ƙararda tsohon Mataimakin Shugaban...

Taron Sulhu: Shugaba Buhari Ya Dawo Nijeriya Daga Kasar Mali

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dawo Nijeriya daga kasar Mali, bayan sa’o’in da su ka kwashe su na taron sirri domin sasanta rikicin siyasa...

Samar Da Tsaro: Ya Kamata ‘Yan Najeriya Su Gode Wa Buhari–...

0
Mai taimakawa shugaban kasa kan harkokin yada labarai Femi Adesina, ya ce kamata ya yi ‘yan Najeriya su gode wa shugaba Muhammadu Buhari, saboda...

Badakalar Hushpuppi: Lauyoyin Arewacin Najeriya 13 Sun Yi Tayin Tsayawa Abba...

0
Tawagar wasu lauyoyi 13 daga arewacin Najeriya sun yi tayin tsayawa Abba Kyari a tuhumar da ake masa kan rashawa.Kyari tsohon shugaban tawagar tattara...
Covid-19: An Sake Kama Motaci Cike Da Mutane Da Dabbobi Suna Kokarin Shiga Kaduna

Wata Sabuwa: Ya Zama Dole A Yi Rajista Kafin A Bizne...

0
Majalisar dokoki ta jihar Kaduna, ta kawo kudirin da zai kawo gyara wajen harkar bizne gawa a fadin jihar, inda za a rika yi...

Canada Da Hong Kong Sun Gano Wadanda Suka Kamu Da Nau’In...

0
Kasar Kanada ta sanar da gano mutanen farko da suka kamu da cutar korona nau'in Omicron su biyu, da suka dawo balaguro daga Najeriya.Gwamnatin...
Tsarin IPPIS: Yajin Aiki Kungiyar ASUU Haramtaccene - Ngige

Albishir: Kananan Ma’aikata Sun Fara Karbar Mafi Karancin Albashin Naira 30,000...

0
Ministan kwadago Chris Ngige, ya ce gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ta fara biyan kananan ma’aikata mafi karancin albashi na naira dubu talatin.Yayin wata zantawa da ya...

Mata Sun Cancanci Samun Karin Mukamai A Gwamnati — Remi Tinubu

0
Uwargidan Shugaban kasa Sanata Oluremi Tinubu ta ce bai kamata a yi watsi da mata ba, maimakon haka ya kamata a ba su karin...

An Sanya Dokar Hana Fita Wani Yanki Na Jihar Filato

0
Hukumomi a jihar Filato, sun sanar da sanya dokar hanazirga-zirga a yankin Bwai da ke ƙaramar hukumar Mangu.Wata sanarwa da shugaban ƙaramar hukumar Mangu...
Refugees seeking for refuge

Ayyukan jinkai: gwamnatin tarayya za ta mayar da ‘yan gudun hijira 6,000...

0
Kwamishinan hukumar kula da ‘yan gudun hijira (NCFRMI), Tijjani Ahmed ne yabayyana haka ranar Talata a Abuja a karshen wani da aka shirya don...

Kotun Koli Ta Dage Sauraren Karar Peter Obi Zuwa Ranar Laraba

0
Kotun sauraren kararralkin zaɓen shugaban kasa, ta dage sauraren karar da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Peter Obi ya shigar zuwa ranar...

Ramadan: Gwamnatin Sokoto Ta Amince A Biya Ma’Aikata Da ‘Yan Fansho...

0
Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya amince da biyan kyautar rabin albashi ga daukacin ma’aikatan gwamnati da ‘yan fansho A kokarin ganin al’ummar musulmin...

Rikicin Sudan: An Gudanar Da Zanga-Zangar Tilasta Wa Sojoji A Sudan...

0
Dubun mutane ne suka gudanar da zanga-zanga a birnin Khartoum na kasar Sudan, sakamakon kiran da ‘yan adawa suka yi na tilasta wa sojoji...

Aikin ‘Dan Sanda: Rundunar ‘Yan Sanda Ta Sanar Da Dalibai

0
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta sanar da daliban da suka nemi samun gurbin karatu a makarantar horar da ‘yan sanda ta Wudil dake Kano, cewa...
Call To Listen