20 C
Kaduna
Saturday, November 8, 2025
Advertisement

Kiwon Lafiya

Home Labaru Kiwon Lafiya Page 15
Kiwon Lafiya

Martani: NAFDAC Ta Karyata Rahoton Da Ke Cewa Jabun Magunguna Sun...

0
Shugabar hukumar kula da ingancin magunguna da abinci ta kasa NAFDAC Moji Adeyeye, ta karyata rahotannin da ke cewa hukumar ta ce mafi yawan...
Chris Ngige, Ministan kwadago Da Samar Da Ayyuka

Kula Da Lafiya: Rashin Likitoci A Najeriya Ba Matsalaba Ce –...

0
Ministan kwadago da samar da ayyukan yi Chris Ngige, ya ce babu damuwa game da yadda likitocin Najeriya ke kaura zuwa kasashen waje domin neman ayyukan...

Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kashi 70 Na Magunguna A Nijeriya Jabu...

0
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa NAFDAC da kuma hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, sun bayyana damuwar...

Annoba: Kyanda Ta Kashe Yara 17, Wasu Dubu 10 Sun Kamu...

0
Yara kanana 17 masu watanni 6 zuwa 5 ne, aka tabbatar da cewa sun mutu, sannan kuma wasu  dubu 10  suka kamu da cutar  kyanda...

Cuta: Kwalara Da Sankarau Na Kashe ‘Yan Nijeriya

0
Hukumar hana yaduwar cututtuka tare da samar da rigakafi ta Najeriya ta ce ‘yan Nijeriya 156 suka mutu a sanadiyar cututtukan Lassa, sankarau, da kuma kwalara...
Tsokaci: Yadda Aka Yi Cushe A Kasafin Shekara Ta 2020 Da Buhari Ya Sa Ma Hannu

Lafiya: Buhari Zai Samar Wa ‘Yan Nijeriya Ingantattun Magunguna Cikin Rahusa-Nda-Isaiah

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai samar da ingantattun magunguna cikin rahusa a Nijeriya.Shugaban Kamfanin hada magunguna na Graham Foggs ya bayyana haka a lokacin...

Kula Da Lafiya: Yawaitar Amfani Da Gishiri Na Haifar Da Barazana...

0
Wata kwararriyar likita Dakta Onyekachi Onubogu ta ce, yawan amfani da sinadarin dandanon gishiri na haifar da mummunar barazana ga lafiyar al’umma.Dakta Onubogu ta...

Annoba: Cutar Kwalara Ta Kashe ’Yan Gudun Hijira 175 A Sansanin...

0
Hukumar kula da harkokin kiwon lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce cututtuka da ke barkewa a sansanin ’yan gudun hijira na janyo asarar...

Rikicin Syria: Red Cross Ta Ce Ma’aikaciyar Na Raye

0
Kasar New Zealand ta tura runduna ta musanman domin 'yanto wata jami'ar lafiya ta kasar Louisa Akavi, da mayakan IS suka yi garkuwa da ita a...

Gobara Ta Lashe Rumfuna Shida A Kasuwar Jihar Kebbi

0
Rahotannin daga jihar Kebbi, sun tabbatar da cewa gobara ta lashe rumfuna shida a yayin da tashi a daren Juma’a a babbar kasuwar Birnin...

Ilimi: Iyaye Su Rika Binciken Makarantun Da Za A Rika Tura...

0
Ministan lafiya Isaac Adewole, ya yi kira ga iyaye da dalibai ‘yan Nijeriya da ke so su yi karatun likitancin a jami’o’in da ke kasar Ukraine...

Safarar Kwaya: ‘Yan Najeriya 446 Na Daure A Gidajen Yarin Dubai

0
Gwamnatin Najeriya ta ce yanzu haka ‘yan Najeriay 446 ne ke tsare a gidajen yarin kasar Hadaddiyar Daular Larabwa saboda aikata laifuffukan da ke da nasaba...

Ranar Lafiya: Nijeriya Za Ta Bunkasa Shirin Inshorar Kiwon Lafiya Ta...

0
Kungiyar Kiwon Lafiya ta Duniya WHO, ta ce za ta cigaba da mara wa gwamnatin Nijeriya baya domin sama wa mutanen ta kiwon lafiya...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari

Kiwon Lafiya: Nijeria Na Rasa Naira Biliyan 400 A Kan Neman...

0
Shugaban kasa Muhamadu Buhari, ya koka da yadda ‘yan Nijeriya ke kashe makudan kudade a kowacce shekara wajen neman magani a kasashen ketare.Buhari ya bayyana...
Moji Adeyeye, Shugabar Hukumar

Kandako: Jabun Maganin Kwalara Ya Karade Kasuwannin Nijeriya – NAFDAC

0
Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magungunan ta kasa NAFDAC, ta yi kira ga mutane da ma’aikatan kiwon lafiya a maida hankali a kuma kula, domin...

Tashin Gobara: An Shawarci Gwamnati Ta Samar Da Cibiyoyin Kashe Gobara...

0
Daraktan hukumar kashe gobara ta jihar Kwara Abdulwaheed Yakub ya roki gwamnatin tarayya ta kafa cibiyoyin kashe gobara irin na zamani a kowace karamar hukuma da...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari

Kiwon Lafiya: Dole Asibitin Fadar Shugaban Kasa Ya Yi Aikin Da...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bada umarnin a gaggauta maida asibitin Fadar Shugaban Kasa ya rika gudanar da ainihin aikin da aka kafa shi don shi.Kamar yadda...

Yaki Da Shan Kwayoyi: Kwamitin Buba Marwa Ya Sha Alwashin Lalubo...

0
Kwamitin da ke ba shugaban kasa shawara kan yaki da sha da fataucin Miyagun kwayoyi, ya sha alwashin yin dukkan mai yiwuwa wajen magance wannan matsala...
Call To Listen