Home Labaru Kiwon Lafiya Lafiya: Buhari Zai Samar Wa ‘Yan Nijeriya Ingantattun Magunguna Cikin Rahusa-Nda-Isaiah

Lafiya: Buhari Zai Samar Wa ‘Yan Nijeriya Ingantattun Magunguna Cikin Rahusa-Nda-Isaiah

341
0
Tsokaci: Yadda Aka Yi Cushe A Kasafin Shekara Ta 2020 Da Buhari Ya Sa Ma Hannu
Tsokaci: Yadda Aka Yi Cushe A Kasafin Shekara Ta 2020 Da Buhari Ya Sa Ma Hannu

Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai samar da ingantattun magunguna cikin rahusa a Nijeriya.

Shugaban Kamfanin hada magunguna na Graham Foggs ya bayyana haka a lokacin da ya ke ganawa da manyan kamfanonin hada magunguna na kasar Sin.

Tawagar kamfanin ta je kasar sin ne domin kulla yarjejeniyar kasuwanci da kamfanonin hada magungunan domin samar da ingantattun magunguna a Nijeriya.

Daga cikin manufar kulla jarjejeniyar a kwai samar da kayayyakin hada magunguna a duk inda suke a duniya, da kuma hada magunguna a Nijeriya wanda hakan zai saukaka wajen samun magunguna masu saukin farashi mai sauki .