Taron Ilimi: Farfesa Yemi Osinbajo Osinbajo Ya Ziyarci Jihar Kano
Mataimakin
shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, ya ziyarci jihar Kano domin halartar wani
taron kwanaki biyu na masu ruwa da tsaki da za a gudanar a...
NECO Ta Fitar Da Sakamakon Jarabawar 2019
Hukumar
shirya jarrabawar kammala karatun sakandare ta NECO, ta saki sakamakon
jarrabawar watan Yuni da Yuli na shekara ta 2019.Bisa
ga sakamakon da hukumar ta saki,...
Matsalolin Tsaro: An Ja Hankalin Matasa Su Dawo Cikin Hayyacin Su
An yi kira ga matasa su
maida hankali kan harkokin karatu domin su zamo masu amfani a cikin al’umma.Sarkin Shagari Lowcost
Alhaji Muhammadu Inuwa, ya yi...
Gwamnati Ta Kashe Naira Tiriliyan 1 A Kan Ilimi – Buhari
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari ya ce gwamnatinsa ta kashe naira tiriliyan 1 da billiyan 3
wajen inganta harkokin ilmi daga shekarar 2015 zuwa yau a Najeriya...
Wasu Masu Yi Wa Kasa Hidima Ba Su Iya Karanta Haruffan...
Hukumar kula da matasa
masu yiwa kasa hidima NYSC ta ce za ta mika sunayen wadanda ke ikirarin kammala
karatu, amma ba su iya karatun haruffan...
Ciyar Da Dalibai: Gwamnatin Tarayya Ta Raba Kwanoni Da Cokula 1,482...
Gwamnatin
tarayya ta samar da kwanonin tasa da cokulan cin abinci ga yara ‘yan firamare dubu
13 da 482 a Jihar Jigawa a Karkashin Shirin Ciyar...
Darasin Tarihi: Masani Ya Ja Hankalin Daliban Ilimi A Kaduna
An bayyana Darasin tarihi a matsayin
Darasi mai muhimmanci a tsakanin al’umma, musamman ta yadda darasin ke tattare
da ilimi na kowane bangare.Imam Auwal Assudani ya...
Ilimi: Yara Miliyan 19 A Najeriya Ba Sa Zuwa...
Tsohon
ministan ilimi a gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari zangon farko, Adamu
Adamu, ya bayyana cewa adadin yara da ba sa zuwa makaranta a Najeriya sun...
Majalisar Wakilai Ta Yi Watsi Da Bukatar Sa Almajirai A Tsarin...
Majalisar
wakilai ta ki amincewa da kudurin sanya almajiranci a cikin tsarin Hukumar bada
ilimin bai-daya UBE, wadda ke karkashin Ma’aikatar Ilimi ta kasa.An
dai gabatar...
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Wa Tetfund Miliyan Dubu 208
Gwamnatin tarayya ta ware wa hukumar kula da manyan makarantu ta Nijeriya 'TETFUND' kudi Naira miliyan dubu 208 domin kula tare da bunkasa manyan...
Kwalejin Fasaha Ta Kone Wayoyin Dalibai Sama Da 1, 000
Kwalejin kimiyya da fasaha
ta Badun, wato Ibadan Polytechnic, ta kone wayoyin dalibai sama da guda 1,000,
wadanda ta kwace a lokacin da dalibai ke rubuta...
Gwamnatin Tarayya Ta Ware Biliyan 208 Don Bunkasa Makarantu – Bogoro
Gwamnatin trayya ta
ware wa hukumar kula da manyan makarantu ta Nijeriya TETFUND kudi Naira miliyan
dubu 208 domin kula tare da bunkasa manyan makarantun gwamnati...
Mufti Menk: Daliban Jami’ar Al-Qalam Sun Ba Ni Kunya
Fitaccen
Malamin Addinin Musulunci Mufti Isma’il Menk, ya ce daliban jami’ar Al-Qalam da
ke jihar Katsina sun ba shi kunya matuka game da tarbiyar su.Malamin
ya...
Wata Sabuwa: Jarabawar Sai Da Katin Zama Dan Kasa – JAMB
Hukumar
shirya jarrabawar share fagen shiga jami’a JAMB, ta ce daga yanzu babu dalibin
da zai kara yin rijistar zana jarrabawa ba tare da ya mallaki...
Sabanin Hankali: Kotu Ta Ce Ko Mutum Bai Yi NYSC Ba...
Wata
Babbar kotun tarayya ta ce ba za a iya hana mutum yin takara don kawai bai yi
bautar kasa ba.Kotun
ta yanke hukuncin ne, a lokacin...
Ilimi: Gwamnatin Kebbi Ta Ce A Ba Dalibai 7,000 Damar Rubuta...
Gwamnatin
jihar Kebbi ta roki hukumar Kwalejin kimiyya da fasaha ta Umaru Waziri da ke jihar
ta janye matakin hana dalibai dubu bakwai rubuta jarabawar zangon...
Yarjejeniya: Kungiyar ASUU A Taraba Ta Janye Yajin Aikin Da Ta...
Kungiyar malaman jami’o’i
ta Najeriya ASUU reshen jihar Taraba ta janye yajin aikin da ta shiga a jami’ar
jihar.Kungiyar ta janye yajin
aikin ne bayan yarjejeniyar...
Gurbin Karatu: Hukumar JAMB Da Jami’oi Sun Kayyade Maki 160
Hukumar shirya jarrabawar share fagen shiga jami’a
JAMB, a karkashin jagorancin Farfesa Ishaq Oloyede, ta sake zama domin
tattaunawa a kan mafi karancin makin jarabawar wannan...
Sakamakon Talauci: Wani Matashi Ya Hallaka Kan Sa A Jihar Kebbi
Wani matashin dalibi dan shekaru 29 a Kwalejin
Kimiyya da Fasaha ta Waziri Umaru da ke Birnin kebbi mai suna Solomon Benedict,
ya halaka kan sa...
Ta’addanci: ‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibin Shekarar Karshe A Jami’ar Danfodio
Wasu
‘yan bindiga sun sace wani dalibin da ke shekarar sa ta karshe mai suna Aliyu
Maidamma a jami'ar Usman Danfodiyo da ke Sokoto, yayin da...


































































