Advertisement

Ilimi

Home Labaru Ilimi Page 6
Ilimi

Ilimi: Kungyoyin Daliban BUK Sun Ki Amincewa Da Karin Kudin Makaranta

0
Kungiyar daliban jami’ar Bayero da ke Kano BUK, ta yi watsi da karin kudin makaranta da hukumar jami’ar ta yi, wanda ya hada da kudin dakunan...

An Kori Daliban Makarantar Sakandare 71 A Jihar Akwa-Ibom

0
A kalla dalibai 71 na makarantar sakandaren gwamnati da ke Etoi a karamar hukumar Uyo ta jihar Akwa Ibom ne aka dakatar, sakamakon zargin su da...

Tsaro: Malamin ABU Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan Ta’adda A Kaduna

0
Malamin jami’ar Ahmadu Bello Adamu Chonoki da kanen sa Umar Chonoki da shi ma malami ne a kwalejin kimiya da fasaha ta Kaduna, sun kubuta daga...
Hukumar Kula Da Jarabawar Kammala Karatun Sakandare A Nijeriya NECO

Karatun Bogi: Hukumar NECO Ta Kori Ma’aikatan Ta 70

0
Hukumar Kula da jarabawar kammala karatun Sakandare a Nijeriya NECO, ta sanar da korar ma’aikatan ta 70 saboda mallakar takardun kammala karatu na bogi.Shugaban sashen yada labarai...
Farfesa Ibanga

Zargin Fasikanci: An Kori Gurbatattun Malamai 8 Daga Jami’ar Akwa-Ibom

0
Jami’ar Jihar Akwa Ibom ta bayyana korar malamai 8 da aka samu da neman yin fasikanci da dalibai mata su na ba su makin jarabawa, bayan...
Zahra Buhari, ‘Yar Shugaban Kasa

Wata Sabuwa: Cudanya Da Turawa Yasa Hausar Mu Ba Ta Nuna...

0
‘Yar shugaban Kasa Zahra Buhari, ta bayyana wa taron bikin karrama wadanda su ka yi nasara a gasar Hikayata ta BBC Hausa da aka yi a...

Zargin Fasikanci: Jami’ar Legas Ta Sake Dakatar Da Wani Malami A...

0
Jami’ar Legas ta sake dakatar da wani malamin ta, sakamakon binciken da kafar yada labarai ta BBC ta yi, inda aka nuna yadda ake cin zarafin...

Karin Harajin: Mun Yi Ne Don Inganta Fannonin Lafiya Da Ilmi...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce an yi karin Harajin kayayyaki na VAT, daga kashi 5 cikin 100 kashi 7 da rabi domin a yi wa...

An Kulle Makarantar Mata Ta Gwamnati Da Ke Dapchi A Jihar...

0
Kungiyar malamai da iyayen baliban makarantar Dapchi da kungiyar yaran makarantar da aka sace, sun yanke shawarar kulle makarantar sakandaren mata zalla da ke Dapci jihar Yobe...
Kungiyar Malaman Jami’o’i Ta Nijeriya ASUU

Yunkurin Yi Wa Kungiyar ASUU Kishiya Ya Kankama A Jami’o’i

0
Ministan Kwadago Chris Ngige ya tabbatar da cewa, wata kungiyar malaman jami’o’i mai suna ‘CONUA’, ta mika takardar neman amincewar mallakar rajistar zama kungiya a ofishin sa.Wadanda su...

NYSC: Masu Bautar Kasa 26 Za Su Maimaita Aikin Yi Wa...

0
Jami’in hukumar yi wa kasa hidima NYSC na jihar Kano Ladan Baba, ya ce dalibai 26 ne za su maimaita aikin yi wa kasa hidima a...

Satar Jarabawa: Dalilan Da Su Ka Janyo Korar Daliban 63 –...

0
Jami’ar Bayero da ke Kano, ta ce shiga harkallar satar jarabawa daban-daban ce ta haifar da kokar dalibai 63 da hukumomin makarantar su ka yi.Daraktar Shirya Jarabawa...
Farfesa Muhammad Yahuza, Shugaban Jami’ar Bayero Kano

Jami’ar Bayero Ta Kori Dalibai 63 Tare Da Dakatar Da 13

0
Shugaban jami’ar Bayero da ke Kano Farfesa Muhammad Yahuza ya kori dalibai 63 tare da dakatar da wasu 13 har na tsawon shekara guda, sakamakon kamasu...
Mohammed Bello Matawalle, Gwamnan Jihar Zamfara

Matawalle Ya Rufe Wata Makaranta Saboda Wulakanta Al-Kur’ani A Zamfara

0
Gwamnan jihar Zamfara Mohammed Bello Matawalle ya bada umarnin rufe wata makarantar firamare a jihar sakamakon yadda ake wulakanta Al-Kur’ani.A wata sanarwa da daraktan yada labaran gwamnatin...
Jarabawar Jamb: Sai Da Shaidar Yin Rajistar Katin Zama Dan Kasa - Hukuma

Jarabawar JAMB: Sai Da Shaidar Yin Rajistar Katin Zama Dan Kasa...

0
Hukumar shirya jarabawar share fagen shiga jami’o’i JAMB, ta ce daga yanzu rubuta jarabawar sai dalibi ya mallaki katin zama dan kasa ko kuma lambar rajistar mallakar...

Ilimi: Gwamnatin Sokoto Ta Biya Wa Daliban Kudin Jarrabawar NECO Da...

0
Gwamnatin jihar Sakkwato ta biya naira miliyan dari 3 a matsayin kudin jarabawar dalibai na kammala makarantar sakandari na WAEC da NECO na shekarar 2018 da...

Gudunmuwar Ilimi: Gbajabiamila Ya Isa Katsina Domin Koyar Da Daliban Sakandare

0
Shugaban majalisar wakilai Femi Gbajabiamila, zai koyar a babbar makarantar sakandare ta ‘Pilot’ da ke kofar Sauri a cikin birnin Katsina.Gbajabiamila dai ya fara aikin koyarwa...

Ganganci: Wani Dalibin Jami’ar Ebonyi Ya Shafe Kwanaki 41 Ba Ci...

0
An kwantar da wani dalibin jami’ar Ebonyi a asibiti mai suna Ikechukwu Oke sakamakon ya shafe kwanaki 41 yana azumi da addu’o’i.Dalibin da yanzu haka ya...

Kula Da Ilimi: Gwamnan Zamfara Ya Amince A Maida Da Malamai...

0
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya amince a maido da malaman makaranta 556 da gwamnatin da ta shude ta kora.Hakan dai, na kunshe ne a cikin...

Takardun Makaranta: Lai Muhammad Ya Ba ‘Yan Nijeriya Hakuri A Kan...

0
Ministan yada labarai da al’adu Lai Muhammad ya roki ‘yan Nijeriya su yafewa shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan batar da takardun makarantar sa na sakandare...
Call To Listen