23.7 C
Kaduna
Friday, October 18, 2024
Advertisement

Labarai

Home Labarai
A section of the Dangote refinery 1

Sufuri Da Abinci: CBN Ya Ce Man Fetur Na Dangote Zai...

0
Babban Bankin Najeriya CBN ya ce fara jigilar man fetur daga matatar man fetur ta Dangote zai rage farashin sufuri da abinci a Najeriya.Gwamnan...
c06f4fcd535ca28829fb62cbb3828094 e1727251969781.webp

Tantancewa: Katsina Za Ta Yi Wa Shugabanni Da Malaman Sakandire Jarabawa

0
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana shirin ta na gudanar shirya jarabawar tantancewa ga dukkan shugabanni da mataimakan shugabanni, da malaman makarantun sakandire na jihar.Gwamnatin...
Court and Law.webp

Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Kano: Kotu Ta Hana Jam’iyyun Siyasa 19...

0
Wata babbar kotun jihar Kano a ranar Talata, ta hana jam’iyyun siyasa 19 daukar duk wani mataki da zai kawo cikas ko Tangarɗa ga...
Bola Tinubu 2 jpg

Tinubu Ya Fara Shirye-Shiryen Yi Wa Gwamnatin Sa Garambawul

0
A halin da ake ciki dai ana ci gaba da rade-radin cewa shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai sauke wasu ministocin sa da ba...
Rataya

‘Yan Sanda Sun Tsinci Gawa Cikin Makarantar Islamiyya A Jigawa

0
An tsinci gawar wani mutum ɗan shekara 40, Jibrin Adamu, a cikin ajin wata makarantar Islamiyya a Karamar Hukumar Kiyawa a Jihar Jigawa.Kakakin rundunar...
IMG 20240910 WA0019

Bayan Ambaliya: Farashin Sufurin Kwale-Kwale A Maiduguri Ya Doshi Dubu 100

0
Wani sabon ƙalubale ya bullo wa jama’a sama da miliyan 2 da aka haƙiƙance cewa ambaliyar birnin Maiduguri a arewa maso gabashin Najeriya ta...
Court and Law.webp

Badaƙalar Filaye: Hukumar Shari’a Ta Dakatar Da Ma’aikatan Kotu A Kano

0
Hukumar Shari’a ta jihar Kano (JSC) ta ladabtar da wasu Magatakardan Kotun Musulunci biyu kan badaƙalar filaye.Kakakin Ma’aikatar Shari’a ta Jihar Kano, Baba Jibo...
A section of the Dangote refinery 1

Masana Sun Ce Matatar Dangote Zata Taimakawa ‘Yan Najeriya Matuka

0
Masanin tattalin arziki Dakta Kasum Garba Kurfi ya ce akwai alfanu sosai dangane da samun matatar man fetur ta Dangote da ta fara aiki...
Olumekun.OK

Kiranye: INEC Ta Ce Tana Samun Bukatun Jama’a Kan ‘Yan Majalisu

0
INEC ta ce ta samu bukatu da dama daga kungiyoyi daban-daban a fadin kasa, suna neman su yi wa wakilan su kiranye a...
Joe Ajaero 1 e1426873231147

NLC Ta Ce Albashi Mafi Ƙaranci Na 70,000 A Najeriya Ba...

0
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya, NLC ta ce za ta sake komawa ga gwamnatin tarayya domin ta ji yadda ma'aikata za su rayu bayan sake...
Screenshot 20240228 075959 Chrome

An Sake Mayar Da Jami’ar Sa’adatu Rimi Zuwa Kwaleji

0
Majalisar zartarwar Jihar Kano ta amince da mayar da Jami’ar ilimi ta Sa’adatu Rimi zuwa Kwalejin ilimi ta Sa’adatu Rimi, tare da ci gaba...
1x 1

Albashi: Za A Hukunta Ma’aikatu Masu Zaman Kan Su Da Basu...

0
Gwamnatin Tarayya ta yi kira ga kamfanoni masu zaman kan su su bi tsarin mafi ƙarancin albashi na N70,000, inda ta yi gargaɗin cewa...
download (1)

Ambaliya da Zaizayar Ƙasa: Shettima ya ce Tinubu ya ba Jihohi...

0
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya amince da ware Naira biliyan 108 ga jihohi 36 na Najeriya domin yaƙi da ambaliya da sauran nau'ukan bala'o'i.Mataimakin...
The Chinese national flag is seen in front of the financial district Central on the Chinese National Day in Hong Kong

Taron China Da Afirka Zai Kara Tasirinta A Nahiyar-Masana

0
Yayin da tasirin wasu a nahiyar ke fuskantar barazana - misali Faransa da sauran ƙasashen Tarayyar Turai waɗanda hukumomin soji na Sahel suka juya...
sudan rsf 1171029091

Yakin Basasa: An Kashe Mutane 21 A Sabbin Hare-Haren Sudan

0
Akalla mutane 21 suka rasa rayukansu a hare-haren sama da akakaddamar cikin dandazon mutane da ke cin kasuwa a yankunankudu maso gabashin Sudan.Kungiyar liktoci...
GettyImages 1899078212

Hezbollah Ta Ce Ta Harba Makaman Roka Zuwa Arewacin Isra’ila

0
Ƙungiyar Hezbollah ta Lebanon, ta ce ta harba makaman roka cikin arewacin Isra'ila, a matsayin martani kan harin Isra'ilar na ranar Asabar.Ƙungiyar da ke...
RIOT 1

Neman Tsagaita Wuta: Gagarumar Zanga-Zanga Ta Barke A Isra’ila

0
Wata gagarumar zanga-zanga ta ɓarke a biranen Isra'ila, don neman gwamnatin ta dawo da 'yan ƙasar da Hamas ke garkuwa da su a Gaza.Masu...
Kwankwaso

Jam’iyyar PDP ta mutu A fagen siyasar najeriya-kwankwaso

0
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce jam'iyyar PDP mai hamayya ta mutu a fagen siyasar ƙasaYayin da yake jawabi...
Matawalle

Ta’addanci: ministan tsaro da hafsoshin tsaro sun tare A sokoto

0
Ƙaramin ministan tsaro Matawalle tare da Babban Hafsan soji suna jihar Sokoto domin ba da gudummawa wajen murƙushe ƴan fashin daji da ke...
Atiku Abubakar

Haraji: Atiku Abubakar Ya Caccaki Matakin Gwamnatin Tarayya

0
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya koka kanshirin da gwamnatin tarayya ta yi na kara kudin harajin harajinVAT.Atiku ya bayyana hakane cikin wani...
Call To Listen