Safarar Makamai: An Kama Dan Aljeria A Zamfara
Rundunar ‘yansandan jihar Zamfara ta kama wani dan kasar Aljeriya mai shekara 58 bisa zargin safarar makamai ta kan iyaka.Kwamishinan ‘yansandan jihar, Mohammed Dalijan...
Ma’aikata A Zamfara Sun Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki
Ƙungiyar ƙwadago ta NLC rehen jihar Zamfara ta sanar da shirin ma’aikatan jihar na tsunduma yajin aiki nan da ƙarshen wannan wata na Nuwamba,...
Bukatar Tinubu: Ana Ci Gaba Da Cece Kuce Kan Karbo Bashin...
Ana ci gaba da cecekuce kan bukatar da shugaban kasa Bola Tinubu, ya mika wa majalisun dokoki su amince ya karbo wani sabon bashi...
Bincike: A Wata 19 Shugaba Tinubu Ya Ciyo Bashin Tiriliyan 50
bincike ya nuna bashin da ake bin gwamantin Najeriya zai ƙaru zuwa Naira tiriliyan 138 a yayin da Shugaban kasa Bola Tinubu ke neman...
Kada Kuri’a Daga Ketare: Ƙudurin Zaɓe Dake Gaban Majalisa Ya Tsallake...
Ƙudirin da zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya kwaskwarima domin ba ƴan Najeriya mazauna ƙasashen waje damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓe ya...
Ɗangote Ya Fara Fitar Da Man Kamfanin Sa Zuwa Ƙasashen Afirka...
Matatar man Ɗangote ta fara fitar da mai daga matatar zuwa ƙasashen Afirka ta yamma masu maƙwabtaka, a wani sabon yanayin kasuwanci da ka...
Martani: Sarkin Musulmi Ya Ce Sarakunan Gargajiya Ba Su Tsoron Gwamnoni
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Mohammad Sa'ad Abubakar III ya musanta maganar da ake cewa sarakunan gargajiya na tsoron gwamnoni.Mohammad Sa'ad Abubakar III Ya bayyana...
Fashewar Gas: Mutane Da Gidaje Da Motoci Sun Jikkata A Jibiya
Wata mummunar fashewar Gas ta da ta auku a Magama Jibia, garin da ke kan iyaka a Jihar Katsina, ta yi sanadiyyar mutane da...
Garkuwa Da Mutane: Iyalan Munnir Atiku Na Neman Taimakon Hukumomin Tsaro
Iyalan Mataimakin shugaban kungiyar Fulani ta Meyyati a Najeriya Munir Atiku na kira ga gwamnati da Hukumomin tsaro da daidaikun mutane su taimaka a...
Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Karar Dake Kalubalantar EFCC Da...
Kotun ta yi watsi da karar da wasu jihohi 16 suka shigar a kan antoni janar na tarayya suna kalubalantar halascin dokokin da suka...
Majalisar Harkokin Shari’a Ta Najeriya Ta Nemi A Kori Wasu Alƙalai
Majalisar kula da harkokin shari'a a Najeriya ta bayar da shawarar yi wa wasu manyan alƙalai biyu ritaya saboda laifin yin ƙarya a shekarun...
Gwamnatin Tarayya Za Ta Karbo Bashin Sama Da Dala Biliyna 2
Gwamnatin Tarayya ta amince ta karbo bashi daga kasar waje na dala biliyan 2.2 don bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.Ministan Kudi, Wale Edun ne, ya...
Kasafi: Gwamnati Za Ta Mika Wa Majalisun Dokoki Naira Tiriliyan 47...
Majalisar zartaswar Najeriya ta amince da kasafin kuɗi na 2025 da ya kai naira tiriliyan 47.9.Ministan kasafin kuɗi da tsare-tsare, Atiku Bagudu ne ya...
Ta’addanci: Ƴan Bindiga Sun Kashe Sojojin Najeriya Biyu A Abia
Rundunar sojin Najeriya ta Operation UDO KA ta ce an kashe jami'an ta guda biyu a wani shingen bincike a kan hanyar Umuahia- zuwa...
Rashin Inganci: Gwamnan Edo Ya Umarci ‘Yan Kwangila Su Koma Bakin...
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya umurci ‘yan kwangila su koma wuraren aiki tare da gyara ayyukan su da suka lalace a babban...
Siyasa: APC Na Son A Hana Ƙananan Hukumomin Kano Kuɗin Wata-Wata
A jihar Kano dai ana ci gaba da zaman doya da manja tsakanin APC da NNPP inda kowannen su ke ƙoƙarin ganin ya shiga...
Magance Fasa-Ƙwauri: NSA Ya Ce Cire Tallafin Man Fetur Ya Taimaka
Mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya ce cire tallafin man fetur da shugaban kasa Bola Tinubu ya...
EFCC: Babu Wata Ma’aikatar Gwamnati Da Ta Kammala Manyan Ayyukan Ta...
Hukumar hana zambar kudi da karya tattalin arzikin kasa EFCC ta bayyana aniyar ta na gudanar da kwakkwaran bincike a kan zarge-zargen almundahana a...
Yakar Lakurawa: Ministan Tsaro Ya Ce Sojoji Sun Shirya
Hukumomin tsaron Najeriya sun ce sun kammala shirye-shiryen murƙushe 'yan ƙungiyar Lakurawa, da ke addabar jama'a a waɗansu jihohin arewa maso yamma.Hakan na zuwa...
Rashin Tsaro: Yara Da Dama Ba Su Zuwa Makaranta A Nijar
A jamhuriyar Nijar, a yankin Tillabéri, yara 53,562 ne ba sa zuwa makarantata dalilin rashin tsaro duk da kasancewar jami’an tsaro na (FDS) da...

































































