Keke-Da-Keke: Shugaban Majalisar Dattawa Ya Bayyana Yawan Albashin Sa
Shugaba
majalisar dattawa Sanata Ahmad Lawan, ya ce babu wasu kudin kirki da ‘yan
majalisar tarayya ke samu kamar yadda ake yadawa.Sanatan
ya bayyana haka ne, yayin...
Takaddama: Fadar Shugaban Kasa Ta Kare Amosun Game Da Zargin Safarar...
Fadar
Shugaban kasa ta yi watsi da zargin da ake yi wa tsohon gwamna Ibikunle Amosun
na shigo da tarin bindigogi da alburusai Nijeriya ba bisa...
Nade-Nade: Thomas John Ya Zama Mukaddashin Shugaban Hukumar Gudanarwa Na NNPC
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari, ya nada Dr Thomas John a matsayin mukaddashin shugaban
hukumar gudanarwa ta kamfanin man fetur na Najeriya (NNPC).Kamfanin
NNPC ya bayyana haka...
Amurka: Trump Ya Fasa Kai Hari Iran
Rahotanni daga Amirka
sun nunar da cewa Shugaba Donald Trump ya bayar da umurnin kai hari kan kasar
Iran, sai dai ya janye kudirin nasa sa'o'i...
Zamfara: An Kashe Mutane 18 A Wani Sabon Hari Da ‘Yan...
Rahotanni sun nuna cewa
an kashe kimanin mutane 18 a wani hari da 'yan bindiga suka kai wasu kauyuka dake
karamar hukumar Tsafe a jihar Zamfara.Sarkin...
Rikicin Iran Da Amurka: Donald Trump Ya Ce Iran Ta Yi...
Mai
ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan harkokin tsaro ya ce Iran ta yi
babban kuskure wajen kakkabo jirgin amurka.Donald
Trump ya tabbatarwa manema labarai cewa,...
Dumamar Yanayi: MDD Tace Rashin Filin Noma Ya Fi Boko Haram...
Majalisar
Dinkin Duniya ta ce lalacewar kasar noma da karancin filin noma da ruwa ya
haddasa matsalar tsaro a Nijeriya fiye da kungiyar Boko Haram.Sakatare
majalisar...





















































