Mun samu labarain rasuwar wani matashi mai suna AbulFadal
Abbas Muhammed wanda ke zama da ga Sheikh Muhammed
Auwal AYA wani fitaccen malamin addinin musulunci dake
zaune a Kudundumau a gundumar Asokoro a nan birnin Abuja,
Marigayi AbulFadal Abbas Muhammed mai shekaru 15 ya rasu ne a sanadiyyar fadawa da yayi a kogi a garin Gwantu dake karamar hukumar Sanga a jihar Kaduna,
An gunanar da janaizarsa tare da binne shi a makabartar Zange dake garin na Gwantu,
Daga bisani aga gudanar a Addu’oin kwanaki bakwai na rasuwarsa a unguwar Kudundumau inda mahaifinsa ke zaune Dafatan Allah SWT ya jikansa da rahma yasa jannatul firdauci ce makomarsa mu kuma idan tame ta zo allah yasa mu yi kyakkawan karshe.














































