Advertisement

Tsaro

Home Labaru Tsaro Page 75
Tsaro

Boko Haram: Sojoji Sun Kwashe Mazauna Garin Da Ake Zargin Boko...

0
Hukumar Tsaro ta Sojin Nijeriya, ta umarci mazauna kauyen Jakana su gaggauta ficewa daga garin gaba daya, biyo bayan yawaitar samun rahotannin cewa Boko Haram na shiga...

Rikicin Zamfara: Kungiyar Masu Hakar Ma’adinai Ta Ce Za Su Ba...

0
Kungiyar masu hakar ma’adinai ta Nijeriya, ta ce za ta ba gwamnatin tarayya hadin kai, dangane da umurnin da ta bada na tsaida ayyukan hake-haken ma’adanai...

Zamfara: Rundunar Sojin Sama Ta Fara Atisayen ‘Operation Tsaftar Daji’

0
Rundunar sojin sama ta Nijeriya, ta ce ta fara atisayen ‘Operation Tsaftar Daji’ domin fatattakar ‘yan ta’adda a yankin arewa maso Yammacin Nijeriya, kamar yadda jami’in rundunar...

Kwanton Bauna: Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Boko Haram A Yobe

0
Sojojin Najeriya sun yi nasarar hallaka mayakan Boko Haram da dama, a wani kwantan bauna da dakarun suka yi musu a jihar Yobe a yammacin ranar...

Kare Kai: An Yi Dauki Ba Dadi Tsakanin ‘Yan Sa Kai...

0
Kare Kai: An Yi Dauki Ba Dadi Tsakanin ‘Yan Sa Kai Da Masu Satar MutaneDa alama matsalar tsaro a Najeriya ta fara kai talakawa bango matuka...

Hare-Haren Zamfara: ‘Yan Ta’adda Sun Kashe Mutane 3000 – Yari

0
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce akalla mutane dubu 3 da dari 5 da 26 ne suka mutu cikin shekaru 5 da fara rikicin jihar da ya...

Inganta Tsaro: Buratai Ya Yi Alkawarin Inganta Rayuwar Sojin Nijeriya

0
Shugaban rundunar sojin kasa Janar Tukur Yusuf Buratai, ya ce babban burin sa shi ne ya ga ya inganta rayuwar jami’an sojin Nijeriya.Buratai ya...

Boko Haram: Sojoji Sun Bar Garin Borno Kan Barazanar Tsaro

0
Rahotanni na cewa, yanzu haka an janye rundunar sojojin Nijeriya daga garin Jakana da ke karamar hukumar Konduga ta jihar Borno, bayan an kwashe...

Arewa Maso Gabas: Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Nadin Mukaman Buhari

0
Majalisar Dattata tabbatar da Manjo Janar Paul Tarfa mai ritaya da sauran zababbun ‘yan kwamitin habaka ci-gaban Arewa maso Gabas da shugaban kasa Muhammadu...

Rikicin Zamfara: Gwamnatin Tarayya Na Samun Bayanan Sirri – Garba Shehu

0
Mai magana da yawun Shugaban kasa Malam Garba Shehu, ya bayyana dalilin gwamnatin tarayya na dakatar da hakar ma’adinai a jihar Zamfara.Garba Shehu, ya...

Tsaka Mai Wuya: Kotu Ta Karbi Sabbin Shaidu A Kan Tuhumar...

0
Wata kotun tarayya da ke zama a Abuja, ta karbi karin wasu takardu a matsayin shaida, a ci-gaba da tuhumar zargin badakalar naira biliyan...

Harin Kakangi: Jami’an Yan Sanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Yankin...

0
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kaduna, ta sanar da cewa jami’an ta sun hallaka wasu ‘yan bindiga uku da su ka kai hari a...

Tsaro: An Fara Siyasantar Da Kashe-Kashen Da Ke Aukuwa A Kaduna...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce babu wani lamari mai muhimmanci da gwamnatin sa ke fafutukar tabbatarwa a halin yanzu face kawo karshen ta’addanci,...
Kirstjen Nielsen, Sakatariyar Tsaron Cikin Gida Ta Amurka

Amurka: Sakatariyar Tsaron Cikin Gida Ta Ajiye Aikinta

0
Sakatariyar tsaron cikin gida ta Amurka, Kirstjen Nielsen wadda ta aiwatar da wasu daga cikin tsare-tsaren shugaba Trump na hana bakin haure shiga Amurka ta ajiye aiki.Ta bayyana...

Libya: Rikicin Kasar Ya Haifar Da Fargaba A Duniya

0
Amurka ta bukaci dakatar da matakan sojin da dakarun Khalifa Haftar suka kaddamar a Libya domin karbe iko da birnin Tripoli, bayan kiran tsagaita wuta da...

Rwanda: Ana Zaman Makokin Kisan Kiyashin A Kasar

0
Kasar Rwanda ta kaddamar da zaman makokin kwanaki 100 don tunawa da mutanen kasar sama da dubu 800 da aka hallaka a kisan kiyashin da ya...
Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II

Yaki Da Ta’addanci: Ya Kamata Ayi Amfani Da Mafarauta – Sarki...

0
Mai martana sarkin Kano, Muhammad Sanusi II, ya shawarci gwamnatin tarayya ta yi amfani da mafarauta domin magance matsalar garkuwa da mutane a Arewacin Nijeriya.Sanusi,  ya ce...
DSP Bala Elkana,Kakakin Rundunar 'Yan Sanda Na Jihar Legas

Garkuwa Da Mutane: ‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Hukumar Kashe Gobara...

0
Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da darektan hukumar kashe gobara a jihar Legas, Rasaki Musibau, tare da wasu mutane 9.Rahotanni sun bayyana cewar lamarin...
Ibikunle Daramola, Kakakin Rundunar sojin Sama Ta Nijeriya

Zamfara: Jiragen Yaki Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Luguden Wuta

0
Rundunar mayakan sojan sama ta Najeriya ta yi amfani da jiragen yaki wajen yi wa ‘yan bindigar ruwan harsasai a mabuyar su dake dazukan jahar Zamfara.Mai Magana...

Boko Haram: Mutane 3 Sun Mutu, 45 Sun Jikkata A Wani...

0
Wasu hare-haren kunar bakin-wake guda biyu sun yi sanadiyyar mutuwar wasu jami’an sa-kai biyu, da farar hula guda daya tare da jikkata wasu mutane...
Call To Listen