25.8 C
Kaduna
Sunday, January 18, 2026
Advertisement

Siyasa

Home Labaru Siyasa Page 91
Siyasa

Rashin Takardu: Kotu Ta Yi Watsi Da Takarar Sanata Adeleke Na...

0
Mai shari’a Usman Musa na babbar kotun Bwari da ke Abuja ya yi watsi da zaben Sanata Ademola Adeleke a matsayin dan takarar jam’iyyar PDP a...

Majalisa Ta 9: Ndume Ya Yi Watsi Da Bukatar APC Na...

0
Dan majalisar dattawa mai wakiltar mazabar Borno ta kudu a zauran majalisar dattawa Ali Ndume ya ce zai yi watsi da maganar shugaban jam’iyyar APC na...

Matsalar Tsaro: Bafarawa Ya Yi Wa Shugaba Buhari Hannun Ka Mai...

0
Tsohon Gwamnan Jihar Sokoto Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi wa shugaba Muhammadu Buhari hannun ka mai sanda game da abubuwan da ke faruwa a Nijeriya.A hira da...
Sanata Shehu Sani, Dan Majalisar Dattawa

Kalubale: Gwamnatin APC Ta Gaza Wajen Magance Kashe-Kashe A Nijeriya –...

0
Dan majalisar dattawa Sanata Shehu Sani, ya bayyana gazawar shugaba Muhammadu Buhari wajen magance kashe-kashen da ake samu a wasu yankuna musamman jihar Zamfara.Shehu Sani ya bayyana...

Siyasar Rivers: Hukumar Zabe Ta Cigaba Da Tattara Kuri’un Zaben Gwamna

0
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, ta kori karar da jam’iyyar AAC ta shigar domin a hana ci-gaba da tattara kuri’un Zaben gwamna a Jihar...
Olusegun Obasanjo, Tsohon Shugaban Kasa

Shawara: Dole PDP Ta Kakkabe Bara-Gurbi Domin Dawo Da Kimar Ta...

0
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya ce ya zama wajibi jam’iyyar PDP ta kakkabe baragurbin da ke cikin ta kafin ta maido da martabar ta a...
Sanata Bukola Saraki, Shugaban Majalisar Dattawa

Majalisar Tarayya: An Dage Zaman Majalisa Saboda A Karasa Aikin Kasafi...

0
‘Yan majalisar dattawa sun yi alkawarin kammala duk aikin da ya dace a kan kasafin bana nan da makonni biyu masu zuwa.Shugaban majalisar dattawa Sanata Bukola...
Farfesa Yemi Osinbajo, Mataimakin Shugaban Kasa

Ciyar Da Dalibai: ‘Yan Firamare Na Cin Shanu 594 Da Kaji...

0
Gwamnatin tarayya, ta na ciyar da daliban makarantun Fimare abinci daban-daban a karkashin tsarin jam’iyyar APC na ciyar da dalibai kamar yadda mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo...
Shugaba Muhammadu Buhari

Nasarar Zabe: Dattawan Katsina Sun Kai Wa Shugaba Buhari Ziyarar Taya...

0
Shugaba Muhammadu Buhari, ya sha alwashin yin duk iyakar kokarin da zai yi domin rubanya ayyukan raya kasa a zangon mulkin shi na biyu.Buhari ya bayyana haka...

Dambarwar Siyasa: Gwamna: Okorocha Ya Ziyarci Buhari A Fadar Sa Da...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da gwamnan jihar Imo Rochas Okorocha a fadar sa da ke Abuja.Gwamna Okorocha wanda jam’iyyar APC ta dakatar...

Siyasar Sokoto: Gwamna Tambuwal Ya Yi Alkawarin Aiki Da ‘Yan Adawa

0
Gwamnan Jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya ce a shirye ya ke ya yi aiki tare da abokan adawar sa na jam’iyyar APC domin...

Siyasar Majalisa: Kakakin Apc Ya Ce Al’ummar Ibo Su Suka Yi...

0
Kakakin jam’iyyar APC na kasa Yekini Nabena ya ce babu wani laifi idan al’ummar Ibo sun rasa manyan mukamai a zauran majalisun tarayya.Nabena ya...

Karfa-Karfa: Zababbun Sanatoci Sun Yi Wa Tinubu Raddi A Kan Sanata...

0
Wasu zababbun Sanatocin jam’iyyar APC sun nuna bacin ran su, a kan jawabin da Bola Tinubu ya yi na tilasta masu zaben shugaban majalisar dattawa.Tuni dai wasu...
Isa Ashiru Kudan, Dan Takarar Kujerar Gwamnan Jihar Kaduna Na jam’iyyar PDP

Zaben Kaduna: Isa Ashiru Ya Na Kalubalantar Nasarar APC A Kotu

0
Dan takarar kujerar gwamnan jihar Kaduna na jam’iyyar PDP Isa Ashiru Kudan, ya ce ya na nan a kan bakan sa na karbo ‘yancin nasarar sa...
Sanata Ahmad Lawan

Dambarwa: Gwamnoni Sun Shige Wa Sanata Lawan Gaba A Shugabancin Majalisar...

0
Gwamnonin jam’iyyar APC sun fara gwagwarmaya, domin shige wa Sanata Ahmad Lawan gaba wajen ganin ya zama Shugaban majalisar dattawa.Wasu daga cikin su sun gana a...
Sanata Ali Ndume

Shugabancin Majalisa: Mutanen Borno Na Tare Da Sanata Ndume – Jigon...

0
Jagoran kungiyar yakin neman zaben shugaba Muhammadu Buhari da Osinbajo Usman Ibrahim, ya bukaci Sanata Ali Ndume cewa kada ya janye daga takarar kujerar shugabancin majalisar dattawa.Kamar yadda...
Sanata Kabiru Marafa

Siyasar Zamfara: Yari Ya Yi Gaugawan Neman Gafarar Allah – Marafa

0
Sanata Kabiru Marafa, ya ce Gwamna Abdulaziz Yari ya yi sabon Allah, sakamakon cewa jam’iyyar APC ta gudanar da zaben fidda-gwani a jihar Zamfara.Da ya ke amsa...
Sanata Bukola Saraki, Shugaban Majalisar Dattawa

Yaki Da Rashawa: Muna Jiran Buhari Ya Kawo Sunan Wanda Zai...

0
Shugaban majalisar dattawa Sanata Bukola Saraki, ya ce har yanzu hukumar yaki da cin hanci da rashawa EFCC ba ta da tsayayyen shugaba, saboda gwamnatin Buhari...
Call To Listen