Annoba: Mutum 67 Sun Kamu Da Cutar Kyandar Biri a Jihohi...
Hukumar dakile yaduwar cututtuka ta Najeriya NCDC ta tabbatar da mutum 67 ne suka kamu da cutar kyandar biri daga cikin mutum dubu 1...
Rashin Bin Ka’ida: Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa ta Taso Ƙeyar Ƴan Najeriya...
Mahukuntan haɗaɗɗiyar daular larabawa sun taso keyar ƴan Najeriya 400 sakamakon zama a' ƙasar ta yankin gabas ta tsakiya ba bisa ka’ida ba, matakin...
Komawa Makaranta: Gwamnatin Jihar Kano ta Sanar da Sabuwar Rana
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da ranar Lahadi, 15 ga Satumba, 2024, a matsayin sabuwar ranar da za a' koma makaratun kwana na sakandare...
Ambaliyar Ruwa: NEMA ta ce Adadin Mutanen da Suka Mutu a’ Maiduguri ta...
Hukumar bayar da agajin gaggawa a Najeriya NEMA ta fara tattara alƙaluman mutanen da aka rasa a ibtila’in ambaliyar ruwan da ta afkawa birnin...
Rikicin Siyasar Ribas: Ba Zamu Lamunci Sukar Edwin Clark Ba –...
Shugaban Al'ummar Arewa mazauna kudancin Najeriya Alhaji Musa Saidu ya kalubalanci kungiyar wanzar da zaman lafiya ta matasan Arewa da suka yi zargin cewar...
Zaɓen Jihar Edo: INEC ta Tantance Mutum Fiye da Miliyan Biyu da...
Hukumar zaɓe mai zaman kan ta ta Najeriya wato INEC, ta ce akwai kimanin mutum miliyan biyu da dubu ɗari shida da aka tantance...
Yakin Basasa: An Kashe Mutane 21 A Sabbin Hare-Haren Sudan
Akalla mutane 21 suka rasa rayukansu a hare-haren sama da akakaddamar cikin dandazon mutane da ke cin kasuwa a yankunankudu maso gabashin Sudan.Kungiyar liktoci...
Hezbollah Ta Ce Ta Harba Makaman Roka Zuwa Arewacin Isra’ila
Ƙungiyar Hezbollah ta Lebanon, ta ce ta harba makaman roka cikin arewacin Isra'ila, a matsayin martani kan harin Isra'ilar na ranar Asabar.Ƙungiyar da ke...
Neman Tsagaita Wuta: Gagarumar Zanga-Zanga Ta Barke A Isra’ila
Wata gagarumar zanga-zanga ta ɓarke a biranen Isra'ila, don neman gwamnatin ta dawo da 'yan ƙasar da Hamas ke garkuwa da su a Gaza.Masu...
Jam’iyyar PDP ta mutu A fagen siyasar najeriya-kwankwaso
Jagoran jam'iyyar NNPP na kasa, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce jam'iyyar PDP mai hamayya ta mutu a fagen siyasar ƙasaYayin da yake jawabi...
Ta’addanci: ministan tsaro da hafsoshin tsaro sun tare A sokoto
Ƙaramin ministan tsaro Matawalle tare da Babban Hafsan soji suna jihar Sokoto domin ba da gudummawa wajen murƙushe ƴan fashin daji da ke...
Haraji: Atiku Abubakar Ya Caccaki Matakin Gwamnatin Tarayya
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya koka kanshirin da gwamnatin tarayya ta yi na kara kudin harajin harajinVAT.Atiku ya bayyana hakane cikin wani...
Tsaro: Dakarun Sojojin 196 Sun Ajiye Aiki
Aƙalla sojojin Najeriya 195 sun mika takardun ajiye aiki dominƙashin kansu ga Rundunar Sojin Najeriya.Rundunar Sojin Ƙasa ta...
Super Eagles Ta Samu Sabon Mai Horarwa: Bruno Labbadia
A safiyar Talatar nan ce Hukumar Ƙwallon Kafa ta Najeriya, NFF ta sanar da naɗa Bruno Labbadia a matsayin sabon kocin babban kungiyar kwalon...
Kasuwanci: NNPCL Ya Fara Sayar Da Mai Ga Japan Da Kuma...
Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPCL) ya fara jigilar iskar Gas zuwa Japan da China ta jirgin ruwa.A cikin wata sanarwa a ranar Litinin,...
Kotun Ta Tura Hadimin Tsohon Gwamna Tambuwal Kurkuku
Kotu ta tura hadimin Tsohon Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Tambuwal, Shafi’u Umar Tureta zuwa gidan gyaran hali bisa zargin ɓatanci ga gwamna mai ci,...
Siyasa: PDP Ta Soki Kama Danta A Jihar Sokoto
Jam’iyyar PDP reshen jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da kamun da aka yi wa Shafi’u Umar Tureta, mataimaki na musamman kan harkokin yaɗa labarai...
Karamar Hukumar Sabon Birni Ta Zama Tarkon Mutuwa
Rahotanni daga jihar Sokoto a arewa maso yammacin Najeriya, na cewa ‘yan bindiga a yankin Sabon Birni na ci gaba da satar jama’a masu...
Yan Sandan Duniya Sun Hadu Domin Dakile Ayyukan Kungiyar Matsafa Ta...
Ƴansanda a faɗin duniya sun haɗa hannu inda suka gudanar da wani samame domin daƙile ayyukan ɗaya daga cikin ƙungiyoyin masu aikata laifuka mafiya...
Gwamnan Jihar Kebbi Ya Raba Naira Billiyan 6 Da Mutum Dubu...
Gwamnatin Jihar Kebbi ta raba Naira Biliyan 6.5 ga mutane 65,000 a fadin kananan hukumomi 21 na jihar a karkashin shirin ba da tallafi...


































































