Advertisement

Labaru

Home Labaru Page 4
Labaru
Aliko Dangote 2 675x400

Masu Sha’awar Kwallon Kafa Sun Bukaci Ɗangote Ya Zuba Jari a...

0
Masu sha’awar wasannin kwallon kafa sun bukaci hamshakin attajirin Afirka Alhaji Aliko Dangote ya saka hannun jari a gasar firimiyar Najeriya domin cigaban wasanni...
images 2024 09 25T062405.766

Hatsarin Mota: Jami’an ‘Yan Sanda 5 Sun Mutu, 11 Sun Jikkata...

0
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da mutuwar jami’an ta biyar a wani mummunan hatsarin mota da ya afku a garin Karfi da...
EFCC LOGO jpg (1)

Zargin Rashawa: EFCC Za Ta Binciki Ma’aikatan Ta

0
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya bayar da umarnin a gaggauta bincike kan zargin cin hanci da rashawa da Idris Okuneye wanda aka fi...
Justice Binta and Kanu

Shari’ar Nnamdi Kanu: Mai Shari’a Nyako Ta Janye Daga Yin Alkalanci

0
Mai shari'a Binta Nyako na babbar kotun tarayya da ke Abuja, wadda ita ce ke gudanar da shari'ar jagoran ƴan awaren Biyafara, Nnamdi Kadu...
Emmanuel Osodeke.jpg

ASUU Ta Sake Ba Gwamnati Sabon Wa’adin Kwana 14 Ko Ta...

0
Ƙungiyar malaman Jami’oi ta Najeriya ASUU, ta ba gwamnatin Majeriya sabon wa’adin  kwana 14, bayan karewar wa’adin kwana 21 da tun a farko ta...
A section of the Dangote refinery 1

Sufuri Da Abinci: CBN Ya Ce Man Fetur Na Dangote Zai...

0
Babban Bankin Najeriya CBN ya ce fara jigilar man fetur daga matatar man fetur ta Dangote zai rage farashin sufuri da abinci a Najeriya.Gwamnan...
c06f4fcd535ca28829fb62cbb3828094 e1727251969781.webp

Tantancewa: Katsina Za Ta Yi Wa Shugabanni Da Malaman Sakandire Jarabawa

0
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana shirin ta na gudanar shirya jarabawar tantancewa ga dukkan shugabanni da mataimakan shugabanni, da malaman makarantun sakandire na jihar.Gwamnatin...
Court and Law.webp

Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Kano: Kotu Ta Hana Jam’iyyun Siyasa 19...

0
Wata babbar kotun jihar Kano a ranar Talata, ta hana jam’iyyun siyasa 19 daukar duk wani mataki da zai kawo cikas ko Tangarɗa ga...
Bola Tinubu 2 jpg

Tinubu Ya Fara Shirye-Shiryen Yi Wa Gwamnatin Sa Garambawul

0
A halin da ake ciki dai ana ci gaba da rade-radin cewa shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai sauke wasu ministocin sa da ba...
66e9bff7e562b1726595063

Shugaban Hezbollah Ya Ce Isra’ila Ba Za Ta Iya Hana Su...

0
Shugaban kungiyar Hezbollah da ke Lebanon Hassan Nasrallah ya ce babu wani abu da Isra'ila za ta yi da zai sa su daina kai...
Kazakhstan Protests

Harin: Jirgi Mara Matuƙi Ya Kashe Mutum 45 A Sudan

0
Rahotanni daga Sudan na nuna aƙalla mutum 45, mafi yawan su ƙananan yara da mata ne suka mutu a wani harin jirgi mara matuƙi...
GettyImages 2153137446

Mount Da Hojlund Sun Kusa Dawowa Taka Leda A United

0
An samu ƙarin labarin da zai sake kwantar wa magoya bayan Manchester United hankali bayan nasarar da suka samu a kan Barnsley da ci...
Rataya

‘Yan Sanda Sun Tsinci Gawa Cikin Makarantar Islamiyya A Jigawa

0
An tsinci gawar wani mutum ɗan shekara 40, Jibrin Adamu, a cikin ajin wata makarantar Islamiyya a Karamar Hukumar Kiyawa a Jihar Jigawa.Kakakin rundunar...
IMG 20240910 WA0019

Bayan Ambaliya: Farashin Sufurin Kwale-Kwale A Maiduguri Ya Doshi Dubu 100

0
Wani sabon ƙalubale ya bullo wa jama’a sama da miliyan 2 da aka haƙiƙance cewa ambaliyar birnin Maiduguri a arewa maso gabashin Najeriya ta...
Court and Law.webp

Badaƙalar Filaye: Hukumar Shari’a Ta Dakatar Da Ma’aikatan Kotu A Kano

0
Hukumar Shari’a ta jihar Kano (JSC) ta ladabtar da wasu Magatakardan Kotun Musulunci biyu kan badaƙalar filaye.Kakakin Ma’aikatar Shari’a ta Jihar Kano, Baba Jibo...
A section of the Dangote refinery 1

Masana Sun Ce Matatar Dangote Zata Taimakawa ‘Yan Najeriya Matuka

0
Masanin tattalin arziki Dakta Kasum Garba Kurfi ya ce akwai alfanu sosai dangane da samun matatar man fetur ta Dangote da ta fara aiki...
Olumekun.OK

Kiranye: INEC Ta Ce Tana Samun Bukatun Jama’a Kan ‘Yan Majalisu

0
INEC ta ce ta samu bukatu da dama daga kungiyoyi daban-daban a fadin kasa, suna neman su yi wa wakilan su kiranye a...
Joe Ajaero 1 e1426873231147

NLC Ta Ce Albashi Mafi Ƙaranci Na 70,000 A Najeriya Ba...

0
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya, NLC ta ce za ta sake komawa ga gwamnatin tarayya domin ta ji yadda ma'aikata za su rayu bayan sake...
Screenshot 20240228 075959 Chrome

An Sake Mayar Da Jami’ar Sa’adatu Rimi Zuwa Kwaleji

0
Majalisar zartarwar Jihar Kano ta amince da mayar da Jami’ar ilimi ta Sa’adatu Rimi zuwa Kwalejin ilimi ta Sa’adatu Rimi, tare da ci gaba...
1x 1

Albashi: Za A Hukunta Ma’aikatu Masu Zaman Kan Su Da Basu...

0
Gwamnatin Tarayya ta yi kira ga kamfanoni masu zaman kan su su bi tsarin mafi ƙarancin albashi na N70,000, inda ta yi gargaɗin cewa...
Call To Listen