Home Home Zamantakewa: An Bukaci Fulani Su Kula Da Ayyukan Da Gwamnatin Yobe Ta...

Zamantakewa: An Bukaci Fulani Su Kula Da Ayyukan Da Gwamnatin Yobe Ta Yi Masu

8
0

An ja hankalin Fulani makiyaya na gandun dajin Nasari da ke karamar hukumar Jakusko a Jihar Yobe,  su kula da  ayyukan da gwamnatin Jihar ta yi masu domin raya gandun dajin.

Kwamishinar Noma ta Jihar Yobe  Dakta Mairo Ahmed Amshi  ta bayyana haka, a Wani taron wayar da kan Fulani Makiyaya a kan yadda za su kula da ayyukan.

Wakilin mu Ado Yaro Gashuwa na dauke da cikakken  Rahoton…