Shigowar Hunturu: An Samu Ƙaruwar Gobara A Kano
Hukumar kashe gobara a Kano ta ce an samu ƙarin tashin gobara a faɗin jihar sakamakon shigowar yanayin hunturu a wasu yankunan arewacin Najeriya.Kakakin...
Koma Baya: Jam’iyyar Labour Ta Yi Mummunar Asara
Jam’iyyar Labour (LP) ta fuskanci babban koma baya sakamakon ficewar wasu ‘yan majalisa guda biyar daga cikinta, suka kuma sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC.Daga...
Sallamar Ma’aikata: Majalisar Wakilai Ta Umarci CBN Ya Dakatar Da Aniyar...
Majalisar wakilai ta dauki wani mataki da wasu ke gani abin alheri ne bayan jin irin koken da suka rika tashi kan batun korar...
Tinubu Ya Amince Da Biyan Kuɗin Kafa Cibiyar Yaɗa Labarai Ta...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da fitar da kuɗaɗe domin kafa Cibiyar Yaɗa Labarai ta UNESCO wato (Media and Information Literacy Institute,...
Ebonyi: Gwamna Ya Yi Barazanar Sallamar Ma’ aikata Da Suka Shiga...
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya yi barazanar sallamar duk wani ma'aikacin da ya shiga yajin aiki nan da awa 72 idan bai koma...
Gyara dokar haraji: majalisar dokokin kano ta yi watsi da dokar.
Majalisar dokokin jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Kakakin Majalisar Hon. Ismail Falgore, ta yi fatali da ƙudirin gyaran haraji da ke gaban majalisar tarayya.Shugaban masu...
Ta’addanci: Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 9 Sun Sace Wasu A...
’Yan bindiga sun kashe mutane tare tare da yin awon gaba da wasu a wani hari da suka kai a kauyen Dan-Tudu dake karamar...
Kada A Cutar Da Wasu Jihohi A Sabuwar Dokar Haraji –...
Jagoran adawa kuma dan takaran shugaban kasa a 2023 na PDP Atiku Abubakar ya yi kira ga majalisar dokoki ta yi aiki bisa gaskiya...
Kafin Cire Tallafin Fetur: ‘Yan Najeriya Na Rayuwar Karya- Shugaba Tinubu
Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu ya ce ’yan Najeriya suna rayuwar ƙarya kafin gwamnatinsa ta cire tallafin man fetur, matakin da ya ce ya zama...
Malaman Firamare Sun Shiga Yajin Aikin Sai Illa Masha Allahu
Malaman Makarantar Firamare a Babban Birnin Tarayya, sun fara sabon yajin aiki, wanda hakan ya hana ɗalibai kammala jarabawar zangon karatu na farko da...
Zazzabi Cizon Sauro: An Fara Rigakafi A Najeriya
An Fara Rigakafin Zazzabin Cizon Sauro A Nijeriya.Nijeriya ce kasar dake da kashi 27 cikin 100 na masu dauke da cutar zazzabin cizon sauro...
Gobara: Shaguna Sama Da 50 Sun Kone Kurmus A Jihar Yobe
Gobara ta kone shaguna sama da 50 tare da kayan miliyoyin Naira a kasuwar bayan Tasha da ke Damaturu, a Jihar Yobe.Shaidu sun ce...
Akwa Ibom: Yan Sanda Sun Kama Wani Mutum Kan Satar Yara...
Rundunar 'yansanda ta jihar Akwa Ibom ta kama wani mutum bisa zargin satar wasu yara biyar 'yan gida ɗaya.Kwamishinan 'yansandan jihar, Joseph Eribo ne...
Hukumar Alhazai A Kano Ta Koka Kan Rashin Sayen Kujera
Shugaban hukumar alhazan jihar Kano, Alhaji Lamin Rabi’u Danbappa ya nuna damuwarsa kan ƙarancin sayen kujerun aikin Hajji mai zuwa a kano.Shugaban ya bayyana...
haɗin kai: ƴan arewa mazauna legas sun yi taro
Al'ummar arewacin Najeriya mazauna Legas sun gudanar da taro domin tantance irin ci gaban da suka samu da koma-baya wajen samun rabon dimokradiyya da...
Noman Alkama: Gwamnatin Najeriya Za Ta Raba Tan Dubu 1 Da...
Gwamnatin Najeriya za ta rabawa manoma Irin alkama mai jure zafin rana da yawan sa ya kai tan dubu 1 da 500 a bana,...
Shari’ar Kuɗin Ƙananan Hukumomi: Kotu Ta Jingine Hukunci A Kano
Babbar Kotun Jihar Kano ta jingine yanke hukunci kan ƙarar da aka gabatar mata da ke ƙalubalantar riƙe kuɗin ƙananan hukumomin jihar.Ƙungiyar Ma’aikatan Ƙananan...
Dillalai Na Ganin Farashin Litar Mai Zai Iya Dawowa Naira 900
Dillalan Man Fetur a Najeriya sun ce da yiwuwar farashin litar man fetur ya ragu zuwa tsakanin Naira 900 ko 1,000, a lokutan bukukuwan...
Muƙaddashin Babban Hafsan Sojin Ƙasa Ya Sha Alwashin Aiki Tuƙuru
Muƙaddashin babban hafsan sojin ƙasa na Najeriya, Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya sha alwashin tabbatar da zaman lafiya mai ɗaurewa a Najeriya idan aka...
Gowon Ya Bayyana Damuwa Da Karuwar Matsala Tsaro A Arewacin Najeriya
Tsohon shugaban mulkin soji a Najeriya tsakanin 1966 da 1975, janaral Yakubu Gowon, mai murabus ya bayyana damuwa da karuwar matsalar tsaro dake addabar...


































































