Advertisement
Home Blog Page 288

Samar Da Ruwa: Gwamnatin Katsina Ta Ce Tsaffin Injina Ke Haifar...

0
Hukumar samar da ruwan sha ta jihar Katsina ta ce matsalar karancin ruwan sha da ake fama da shi babban birnin jihar bai rasa nasaba da...

Matsalar Tsaro: Bafarawa Ya Yi Wa Shugaba Buhari Hannun Ka Mai...

0
Tsohon Gwamnan Jihar Sokoto Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi wa shugaba Muhammadu Buhari hannun ka mai sanda game da abubuwan da ke faruwa a Nijeriya.A hira da...
Sanata Shehu Sani, Dan Majalisar Dattawa

Kalubale: Gwamnatin APC Ta Gaza Wajen Magance Kashe-Kashe A Nijeriya –...

0
Dan majalisar dattawa Sanata Shehu Sani, ya bayyana gazawar shugaba Muhammadu Buhari wajen magance kashe-kashen da ake samu a wasu yankuna musamman jihar Zamfara.Shehu Sani ya bayyana...

Siyasar Rivers: Hukumar Zabe Ta Cigaba Da Tattara Kuri’un Zaben Gwamna

0
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, ta kori karar da jam’iyyar AAC ta shigar domin a hana ci-gaba da tattara kuri’un Zaben gwamna a Jihar...
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari

Kiwon Lafiya: Dole Asibitin Fadar Shugaban Kasa Ya Yi Aikin Da...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bada umarnin a gaggauta maida asibitin Fadar Shugaban Kasa ya rika gudanar da ainihin aikin da aka kafa shi don shi.Kamar yadda...
Olusegun Obasanjo, Tsohon Shugaban Kasa

Shawara: Dole PDP Ta Kakkabe Bara-Gurbi Domin Dawo Da Kimar Ta...

0
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ya ce ya zama wajibi jam’iyyar PDP ta kakkabe baragurbin da ke cikin ta kafin ta maido da martabar ta a...
Sanata Bukola Saraki, Shugaban Majalisar Dattawa

Majalisar Tarayya: An Dage Zaman Majalisa Saboda A Karasa Aikin Kasafi...

0
‘Yan majalisar dattawa sun yi alkawarin kammala duk aikin da ya dace a kan kasafin bana nan da makonni biyu masu zuwa.Shugaban majalisar dattawa Sanata Bukola...

Daukar Ma’aikata: Rundunar Sojin Ruwa Ta Bayyana Ranar Da Za A...

0
Rundunan sojin ruwa ta Nijeriya, ta ce za ta gudanar da jarabawar daukar ma’aikata na shekara ta 2019 a ranar 13 ga watan Afrilu a cibiyoyi...

Yaki Da Shan Kwayoyi: Kwamitin Buba Marwa Ya Sha Alwashin Lalubo...

0
Kwamitin da ke ba shugaban kasa shawara kan yaki da sha da fataucin Miyagun kwayoyi, ya sha alwashin yin dukkan mai yiwuwa wajen magance wannan matsala...
Farfesa Yemi Osinbajo, Mataimakin Shugaban Kasa

Ciyar Da Dalibai: ‘Yan Firamare Na Cin Shanu 594 Da Kaji...

0
Gwamnatin tarayya, ta na ciyar da daliban makarantun Fimare abinci daban-daban a karkashin tsarin jam’iyyar APC na ciyar da dalibai kamar yadda mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo...
Shugaba Muhammadu Buhari

Nasarar Zabe: Dattawan Katsina Sun Kai Wa Shugaba Buhari Ziyarar Taya...

0
Shugaba Muhammadu Buhari, ya sha alwashin yin duk iyakar kokarin da zai yi domin rubanya ayyukan raya kasa a zangon mulkin shi na biyu.Buhari ya bayyana haka...

Tu’ammuli Da Kwayoyi: Hukumar NDLEA Ta Kama Masu Fataucin Kwayoyi 280...

0
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta kama wasu miyagu mutane 280 da ke safarar kwayoyi a jihar Kano.Kwamandan...

Dambarwar Siyasa: Gwamna: Okorocha Ya Ziyarci Buhari A Fadar Sa Da...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da gwamnan jihar Imo Rochas Okorocha a fadar sa da ke Abuja.Gwamna Okorocha wanda jam’iyyar APC ta dakatar...

Siyasar Sokoto: Gwamna Tambuwal Ya Yi Alkawarin Aiki Da ‘Yan Adawa

0
Gwamnan Jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya ce a shirye ya ke ya yi aiki tare da abokan adawar sa na jam’iyyar APC domin...

Daukar Sojoji: NDA Ta Sanar Da Dalilan Dakatar Da Jarabawar Shiga...

0
Kwalejin horas da sojoji ta Kaduna NDA ta sanar da cewa, ta dakatar da rubuta jarabawar shiga makarantar ga daliban zango na 71.Jami’in hulda...

Damfara: ‘Yan Sanda Sun Gurfanar Da ‘Yar Talla Da Laifin Satar...

0
‘Yan sanda sun gurfanar da wata mai talla ‘yar kimanin shekaru 55 mai suna Ademola Tajudeen a gaban kotun Majistare da ke Legas, a...

Siyasar Majalisa: Kakakin Apc Ya Ce Al’ummar Ibo Su Suka Yi...

0
Kakakin jam’iyyar APC na kasa Yekini Nabena ya ce babu wani laifi idan al’ummar Ibo sun rasa manyan mukamai a zauran majalisun tarayya.Nabena ya...

Tsaro: Sojin Sama Sun Dakile Harin ‘Yan Bindiga A Jihar Zamfara

0
Rundunar sojin saman Nijeriya ta ce dakarun ta sun kashe a kalla ‘yan bindiga biyar bayan sun dakile wani hari da su ka yi...

Rantsar Da Macky Sall: Buhari Ya Ziyarci Kasar Sanagal Tare...

0
Shugaba Buhari ya tafi kasar Sanagal, domin halartar kaddamar da shugaban kasar Macky Sall, a bisa sake zaben sa da aka yi a karo...

Karfa-Karfa: Zababbun Sanatoci Sun Yi Wa Tinubu Raddi A Kan Sanata...

0
Wasu zababbun Sanatocin jam’iyyar APC sun nuna bacin ran su, a kan jawabin da Bola Tinubu ya yi na tilasta masu zaben shugaban majalisar dattawa.Tuni dai wasu...
Call To Listen