Garkuwa Da Mutane: Amurka Ta Gargadi Amurkawa Akan Zuwa Najeriya
Kasar Amurka ta gargadi
'yan kasar ta su yi takatsantsan da zuwa Najeriya saboda yawaitar miyagun
laifuka da suka hada fashi da makami, satar motar, ta'addanci,...
Ziyarar Aiki: Buhari Ya Dawo Najeriya Daga Kasar Chadi
Shugaban kasa Muhammadu
Buhari ya dawo Abuja daga N'Djamena, kasar Chadi, inda ya halarci taron
gangamin shugabannin kasa da gwamnatocin kasashen yankin Sahel ranar Asabar, 13
ga...
India Ta Yi Makokin Cika Shekaru Da Kisan Kiyashin Amristar
Kasar India ta yi makokin cika shekaru 100 da kisan kiyashin da sojojin mulkin mallaka na Birtaniya suka yiwa al’ummar Amristar, kisan kiyashi mafi...
Zanga-Zanga A Faransa A Lokacin Da Ake Dakon Sanarwar Shugaban Kasar
Dubban masu zanga-zanga kan Gwamnatin Faransa sun sake fitowa zanga zanga a karo na 22, don sake nuna bijirewar su da manufofin shugaba Emmanuel...
Shugaban Sashen Fikira Na Sudan Ya Yi Murabus
Shugaban rikon kwarya na Sudan ya sanar da ajiye mukaminsa a asabar dinnan kwana guda bayan shugaban rikon kwaryar da ya maye gurbin shugaba...
Ana Jimamin Shekara 12 Da Kisan Sheikh Jafar
A ranar Asabar dinnan ne fitaccen malamin addinin Musuluncin nan na Najeriya, Sheikh Jafar Mahmud Adam, ya cika shekara 12 da rasuwa.
Wasu ‘yan ta’adda...
Gobara Ta Lashe Rumfuna Shida A Kasuwar Jihar Kebbi
Rahotannin daga jihar Kebbi, sun tabbatar da cewa gobara ta lashe rumfuna shida a yayin da tashi a daren Juma’a a babbar kasuwar Birnin...
Ana Fargabar Rasa Rayuka A Sabon Rikicin Tibi Da Jukun A...
Mutane da dama ne ake fargabar an rasa su a wani sabon rikici da ya barke tsakanin kabilun Tibi da Jukun, a yankin Wukari...
Gwamnatin Tarayya Za Ta Yi Nazarin Cire Tallafin Mai –Ministar
Ministar kudi Zainab Ahmad, ta bayyana cewa gwamnatin tarayya ta fara nazarin hanyoyin da za ta bi wajen ganin ta daina biyan kudaden tallafin...
Kauran Bauchi Ya Dauki Lauyoyi 65 Don Kare Nasarar Lashe Zaben...
Sabon zababben gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad, ya ce, tuni ya hango nasara a karar da Gwamna mai ci, Barista Muhammad Abubakar da...
Sarakunan Zamfara Sun Kalubalanci Gwamnatin Najeriya
Majalisar Sarakunan Jihar Zamfara ta bukaci Ministan tsaro, Mansur Dan Ali, ya bayyana sunayen sarakunan da ya ce, suna hada baki da ‘yan bindiga...
Buhari Ya Kalubalanci Shugabannin Afirka Kan Yawaitar Makamai A Nijeriya
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya bukaci shugabannin kasashen yankin Sahel da Sahara su ba Nijeriya hadin kai wajen ganin an dakile shigowar kananan makamai...
Ci-Gaban Kasa: Sarkin Musulmi Ya Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Hada Kai...
Mai
alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar ya yi kira dukkan shugabannin
addini su kara kaimi wajen bunkasa rayuwar al’umma.Sa’ad
Abubakar ya bayyana hakan ne lokacin...
Tsaro: Hukumar Sadarwa Ta NCC Ta Umarci A Yi Wa Masu...
Hukumar
sadarwa ta kasa NCC ta bada umurnin yin rajistar layin waya domin kiyaye
ayyukan batagari a Nijeriya.Shugaban
hukumar da ke kula da sashen masu ruwa...
Kididdiga: UNICEF Ta Ce ‘Yan Boko Haram Sun Sa Yara Sama...
Asusun
kula da kananan yara na majalisar dinkin duniya UNICEF ya ce, kimanin yara sama
dubu 3 da dari 500 ne ‘yan ta’adda suka tilastawa kai...
Sabuwar Majalisa: Ganduje Ya Shawarci Buhari Ya Duba Kwararru Wannan...
Gwamna
jihar kano Abdullahi Ganduje ya shawarci shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada
nagartattun mutane sabuwar majalisar sa da sai kafa nan bada dadewa ba.Ganduje
ya...
Martani: Atiku Ya Bayyana Ikirarin APC Na Cewa Shi Ba Dan...
Dan
takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar ya yi watsi da karar da
jam’iyyar APC ta shigar da ke nuna cewa shi ba dan...
Shugabancin Majalisa: Ahmad Lawan Ya Gana Da Sanatocin PDP
Dan
takarar kujerar shugabancin majalisar dattawa Sanata Ahmad Lawan ya gana da
wasu gwamnonin jam’iyyar PDP a wani mataki na ganin ya samu hadin kai wajen
lashe...
Diflomasiyya: Buhari Ya Ce Nijeriya Za Ta Ci Gaba Da Tallafa...
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari ya ce Nijeriya za cigaba da taimakawa makwabtan ta inda
bukatar hakan ya taso.Shugaba
Buhari ya bayyana haka ne a lokacin da...
Juyin Mulki: Nijeriya Ta Na Sa Ido Bayan Abin Da Ya...
Gwamnatin Nijeriya, ta ce tana sa ido a kan lamarin da ke faruwa a kasar Sudan, bayan sojoji sun hambarar da Gwamnatin Omar Al-Bashir.Ministan...





























































