Siyasa
Home Siyasa
Tsarin Zaɓe: Za A Yi Muhimman Sauye-Sauye Shida A Najeriya
Hukumar zaɓe ta Najeriya, INEC ta ce ta yi nazari tare da samar da wasu shawarwari kan yadda za a yi wa harkar zaɓe...
Shugaba Tinubu Ya Naɗa Sabon Shugaban Hukumar Kula Da Gidajen Yari
Shugaban kasa Bola Tinubu ya naɗa Nwakuche Ndidi, a matsayin shugaban riƙo na hukumar kula da gidajen yari na ƙasa.Cikin wata sanarwa da sakataren...
An Kama Fiye Da Mutum 100 Sanadiyyar Rikicin Bayan Zaɓe A...
'Yan sanda a Ghana sun kama mutum fiye da 100 yawancinsu magoya bayan zababben shugaban kasar John Mahama saboda nuna rashin da'a.Ana zargin magoya...
Kayar Da Gwamnatin APC: Atiku Da Obi Na Shirin Haɗewa A...
Tsohon mataimakain shugaban Najeriya kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023 da ya gabata Atiku Abubakar da kuma ɗan takarar LP a 2023...
Minista Ya Ce Tinubu Na Son Ganin Kowa Ya Daina Kwana...
Gwamnatin Tarayya, ta bayyana cewa shugaba Bola Tinubu ya bayar da fifiko kan samar da abinci ga ‘yan kasa, domin yana son ganin babu...
Ziyarar Aiki: Shugaban Jamus Ya Iso Najeriya
Shugaban ƙasar Jamus, Frank-Walter Steinmeier na ziyarar aiki a Najeriya.Mista Steinmeier ya iso Najeriya ne a ranar Talata da daddare, inda ya samu tarbar...
Akanta Janar Na Kasa: Tinubu Ya Nada Sabon Mukaddashi
Shugaba Bola Tinubu ya nada Shamseldeen Babatunde Ogunjimi a matsayin mukaddashin Akanta Janar na kasa.Nadin nasa ya fara aiki ne nan take bayan tafiya...
Koma Baya: Jam’iyyar Labour Ta Yi Mummunar Asara
Jam’iyyar Labour (LP) ta fuskanci babban koma baya sakamakon ficewar wasu ‘yan majalisa guda biyar daga cikinta, suka kuma sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC.Daga...
Sallamar Ma’aikata: Majalisar Wakilai Ta Umarci CBN Ya Dakatar Da Aniyar...
Majalisar wakilai ta dauki wani mataki da wasu ke gani abin alheri ne bayan jin irin koken da suka rika tashi kan batun korar...
Tinubu Ya Amince Da Biyan Kuɗin Kafa Cibiyar Yaɗa Labarai Ta...
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da fitar da kuɗaɗe domin kafa Cibiyar Yaɗa Labarai ta UNESCO wato (Media and Information Literacy Institute,...
Ebonyi: Gwamna Ya Yi Barazanar Sallamar Ma’ aikata Da Suka Shiga...
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya yi barazanar sallamar duk wani ma'aikacin da ya shiga yajin aiki nan da awa 72 idan bai koma...
Gyara dokar haraji: majalisar dokokin kano ta yi watsi da dokar.
Majalisar dokokin jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Kakakin Majalisar Hon. Ismail Falgore, ta yi fatali da ƙudirin gyaran haraji da ke gaban majalisar tarayya.Shugaban masu...
Kada A Cutar Da Wasu Jihohi A Sabuwar Dokar Haraji –...
Jagoran adawa kuma dan takaran shugaban kasa a 2023 na PDP Atiku Abubakar ya yi kira ga majalisar dokoki ta yi aiki bisa gaskiya...
Kafin Cire Tallafin Fetur: ‘Yan Najeriya Na Rayuwar Karya- Shugaba Tinubu
Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu ya ce ’yan Najeriya suna rayuwar ƙarya kafin gwamnatinsa ta cire tallafin man fetur, matakin da ya ce ya zama...
Shari’ar Kuɗin Ƙananan Hukumomi: Kotu Ta Jingine Hukunci A Kano
Babbar Kotun Jihar Kano ta jingine yanke hukunci kan ƙarar da aka gabatar mata da ke ƙalubalantar riƙe kuɗin ƙananan hukumomin jihar.Ƙungiyar Ma’aikatan Ƙananan...
Dillalai Na Ganin Farashin Litar Mai Zai Iya Dawowa Naira 900
Dillalan Man Fetur a Najeriya sun ce da yiwuwar farashin litar man fetur ya ragu zuwa tsakanin Naira 900 ko 1,000, a lokutan bukukuwan...
Ƙudirin Doka: Fadar Shugaban Ƙasa Za Ta Tsame Talakawa Daga Biyan...
Shugaban kwamitin kuɗin da gyaran haraji na fadar shugaban ƙasa, Taiwo Oyedele, ya yi ƙarin haske kan daftarin dokar gyaran haraji wanda shugaba Tinubu...
Majalisar Wakilai Ta Zartar Da Matsakaicin Kasafin Kudi
Majalisar Wakilan Najeriya ta zartar da kudirin matsakaicin kasafin kudin 2025 zuwa 2027 zuwa doka.Yayin zartar da matsakaicin kasafin kudin, Majalisar ta bukaci kwamitocin...
Gwamnatin Anambra Ta Yafe Wa Masu Ƙananan Sana’o’i Haraji
Gwamnatin jihar Anambra ta cire masu ƙananan sana'o'i da jarin su yake ƙasa da Naira dubu100 daga biyan haraji.Kwamishinan yaɗa labarai na jihar, Law...
Fatan Mutuwa: Obasanjo Ya Karyata Masu Yada Jita-Jita
Tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya ce yana nan da rai kuma yana cikin ƙoshin lafiya, duk da cewa wasu na masa fatan mutuwa.Da...


































































