Advertisement

Labarun Ketare

Home Labarun Ketare

Rikicin Rasha Da Ukraine: Amurka Ta Gargaɗi ‘Yan Ƙasarta Su Guji...

0
Ma'aikatar cikin gidan Amurka ta gargaɗi 'yan kasar kar su kuskura su yi balaguro zuwa Rasha saboda abin da ta kira shirin Rashar na...

Ku Ɗaina Tura ‘Ya’Yan Ku Karatu Arewacin Cyprus – Gwamnatin Nijeriya

0
Ma’aikatar kula da harkokin ‘yan Nijeriya mazauna ketare, ta gargadi iyaye su daina tura ‘ya’yan su yankin Arewacin Kasar Cyprus saboda tsananin rashin tsaro...

Tinubu Ya Sanar Da Majalisar Dokoki Aniyar Tura Dakaru Zuwa Nijar

0
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya shaida wa majalisar dokoki ta tarayya matsayar da ƙungiyar ECOWAS ta cimmawa game da ɗaukar matakin soji a...
ghana police

An Kama Fiye Da Mutum 100 Sanadiyyar Rikicin Bayan Zaɓe A...

0
'Yan sanda a Ghana sun kama mutum fiye da 100 yawancinsu magoya bayan zababben shugaban kasar John Mahama saboda nuna rashin da'a.Ana zargin magoya...
addbaa926df2417e19c4a051bc08701b

Samar Da Kasar Falasdinu: Majalisar Dinkin Duniya Za Ta Koma Zama...

0
Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da shirin gudanar da zama na musamman a makon nan don tattaunawa tare da kada kuri’a kan bukatar samar...

Karramawa: Buhari Zai Karbi Lambar Yabo Kan Zaman Lafiya a Mauritaniya

0
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari zai karbi kyautar “Karfafa zaman lafiya ta Afirka” a birnin Nouakchott na kasar Mauritaniya.Kakakin Shugaban, Femi Adesina ne ya bayyana...

Rashawa Ta Ta’azzara Rashin Tsaro A Nijeriya – ICPC

0
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ICPC Farfesa Bolaji Owasanoye, ya ce yawaitar cin hanci da rashawa ke rura wutar matsalar rashin...

Ayyukan Jinkai: Aljeriya Ta Aika Ton 150 Na Kayan Jin Ƙai...

0
Ma'aikatar tsaro Aljeriya za ta tura ton 150 na kayan jin ƙai ga Falasɗinawa a Gaza daidai lokacin da ake gargaɗin yiyuwar fuskantar yunwa a...
412

Mali,Burkina Faso da Nijar na shirin janye matakin ...

0
Sanata Ali Ndume wanda ɗan majalisar ƙungiyar ECOWAS ɗin ne ya bayyana haka a Kano,a yayin da majalisar ƙungiyar ke ci gaba da...

Canada Da Hong Kong Sun Gano Wadanda Suka Kamu Da Nau’In...

0
Kasar Kanada ta sanar da gano mutanen farko da suka kamu da cutar korona nau'in Omicron su biyu, da suka dawo balaguro daga Najeriya.Gwamnatin...

Kin Jinin Isra’Ila: Wasu Amurkawa Sun Yi Wa Biden Da Obama...

0
Masu zanga-zangar adawa da matakin da Isra’ila ke dauka kan Gaza sun kutsa kai babban dakin taron da shugaban Amurka Joe Biden ke gudanar...

Gobara Ta Hallaka Mutum 38 A Gidan Yarin Burundi

0
A ƙalla mutum 36 ne suka mutu wasu da dama kuma suka jikkata sakamakon wata gobara da ta tashi a gidan yarin kasar Burundi.Mataimakin...
108040562 1727555635887 gettyimages 2174219458 AFP 36HC8ER

Goguwa: Arewacin Florida Ta Gigita

0
Wata guguwa mai ƙarfin gaske da aka yi wa laƙabi da Hurricane Helene, ta afka wa arewacin jihar Florida ta ƙasar Amurka inda ta...
Terrorists (1)

Miƙa Wuya: Mayaƙa 400 Sun Ajiye Makaman Su A Nijar

0
Sama da mayaƙa 400 da suke addabar yankunan arewacin jamhuriyar Nijar ne suka miƙa wuya a birnin Agadez, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na...

Afghanistan: Gwamnatin Taliban Za Ta Fara Tattaunawa Da Amurka

0
A yau litini ne ake sa ran Amurka da Taliban za su fara zama karo na biyu domin tattaunawa tun bayan da kungiyar ta...

BUDE IYAKOKI: SYRIA TA BAYAR DA DAMAR SHIGAR DA KAYAN AGAJI...

0
Sakatare Janar na Majalisar dinkin duniya Antonio Guterres ya ce shugaba Bashar al-Assad na Syria ya amince da bude karin iyakokin kasar 2 domin...

Rikicin Ukraine: Rasha Na Shirin Fara Atisayen Soja Da Belarus

0
Rasha ta fara atisayen soja na kwana 10 tare da Belarus ana tsaka da fargabar girke dubban dakarunta a iyakar Ukraine.Ana sa ran sojojin...
20221003 232159

Cin Amanar Ƙasa: An Kama Wasu Jami’An Tsaron Congo Da Laifi

0
Sojojin Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo sun kama wasu sojoji da jami'an 'yan sanda da ake zargi da aikata laifin cin amanar kasa.Babban hafsan tsaron ƙasar...
Mr Charles MICHEL President of the European Council

Harin Isra’Ila: EU Ta Lafta Sabbin Takunkumai Kan Iran

0
Shugabannin kasashen EU sun cimma jituwar amincewa da lafta sabbin takunkumai kan Iran game da harin da ta kai Isra’ila a karshen mako.A daren...
Trapped in PHCN privatization

Farfado Da Lantarki: Nijar Za Ta Ba Mali Litar Man Dizel...

0
Gwamnatin Sojin Nijar ta kulla wata yarjejeniya da makwabciyarta Mali wadda za ta bayar da damar shigarwa kasar ta yammacin Afrika da litar man...
Call To Listen