20 C
Kaduna
Saturday, November 8, 2025
Advertisement

Labarun Ketare

Home Labaru Labarun Ketare Page 2
Labarun Ketare

Taka Leda: Tsohon Ɗanwasan Real Madrid Da Man Utd Ya Yi...

0
Tsohon ɗanwasan Manchester United da Faransa Raphael Varane ya yi ritaya daga taka leda yana ɗan shekara 31.Varane ya koma tamaula a ƙungiyar Como...
4224

Samun Rauni: Mbappe Zai Tsallake Wasanni A Real Madrid

0
Ɗan wasan Real Madrid Kylian Mbappe zai yi jinya kamar yadda Real Madrid ta samar.Ɗan kasar Faransa, wanda ya koma Real kan fara kakar...
66e9bff7e562b1726595063

Shugaban Hezbollah Ya Ce Isra’ila Ba Za Ta Iya Hana Su...

0
Shugaban kungiyar Hezbollah da ke Lebanon Hassan Nasrallah ya ce babu wani abu da Isra'ila za ta yi da zai sa su daina kai...
Kazakhstan Protests

Harin: Jirgi Mara Matuƙi Ya Kashe Mutum 45 A Sudan

0
Rahotanni daga Sudan na nuna aƙalla mutum 45, mafi yawan su ƙananan yara da mata ne suka mutu a wani harin jirgi mara matuƙi...
GettyImages 2153137446

Mount Da Hojlund Sun Kusa Dawowa Taka Leda A United

0
An samu ƙarin labarin da zai sake kwantar wa magoya bayan Manchester United hankali bayan nasarar da suka samu a kan Barnsley da ci...
sudan rsf 1171029091

Yakin Basasa: An Kashe Mutane 21 A Sabbin Hare-Haren Sudan

0
Akalla mutane 21 suka rasa rayukansu a hare-haren sama da akakaddamar cikin dandazon mutane da ke cin kasuwa a yankunankudu maso gabashin Sudan.Kungiyar liktoci...
GettyImages 1899078212

Hezbollah Ta Ce Ta Harba Makaman Roka Zuwa Arewacin Isra’ila

0
Ƙungiyar Hezbollah ta Lebanon, ta ce ta harba makaman roka cikin arewacin Isra'ila, a matsayin martani kan harin Isra'ilar na ranar Asabar.Ƙungiyar da ke...
RIOT 1

Neman Tsagaita Wuta: Gagarumar Zanga-Zanga Ta Barke A Isra’ila

0
Wata gagarumar zanga-zanga ta ɓarke a biranen Isra'ila, don neman gwamnatin ta dawo da 'yan ƙasar da Hamas ke garkuwa da su a Gaza.Masu...
Jigawa flood1

Yaƙi Da Ambaliyar Ruwa: Nijar Ta Ware Dala Miliyan Uku

0
Gwamnatin soji ta Jamhuriyar Nijar ta ware kuɗi dalar Amurka miliyan uku domin yaƙi da ambaliyar ruwa da ta addabi ƙasar,wadda zuwa yanzu...
drownning drown Man drowns in hotel pool 350x250

An Gano Gawarwakin Dukkanin Mutanen Da Suka Nitse A Italiya

0
Hukumomi a ƙasar Italiya sun ce sun gano gawa ta shida daga cikin tarkacen jirgin ruwan alfarma, wanda ya nitse a gaɓar tsibirin Sicily...
202311afr Sudan Ardamata eng

Motocin Sun Fara Isa Yankin Darfur Bayan Sahalewar Sojojin Sudan

0
Wasu motoci maƙare da kayan agaji sun sami nasarar ratsa iyakar Adre zuwa yankin Darfur na Sudan da yunwa ta yiwa lahani,matakin da...
1724410801001 472e28b5 d8eb 4d8a 9f7d da5e6459d856

Saka Hannu: Gundogan Ya Koma Manchester City

0
Ɗan ƙwallon Jamus, Ikay Gundogan ya sake komawa Manchester City, inda ya saka hannu a kwantiragin shekara guda.Ɗan wasan ya dawo ƙungiyar, da ke...
3377

Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza: Blinken Ya Sauka A Isra’ila

0
Sakataren harkokin wajen Amurka Antony ya sauka a  Isra’ila a wannan Lahadi a ƙoƙarin da ya ke na ci gaba da matsin lamba a...
niger benin pipeline oil

Ɗanyen Man Nijar: An Fara Aiki Daga Gaɓar Ruwan Benin

0
Rahotanni na nuni da cewa an dawo da aikin ɗaukar ɗanyen man Jamhuriyar Nijar ta bututun da aka shimfiɗa zuwa Jamhuriyar Benin,lamarin da ke...
2024 08 18T173341Z 1533800928 UP1EK8I1CS390 RTRMADP 3 SOCCER ENGLAND CHE MCI REPORT

Kakar Bana: An Ci Chelsea Duk Da Ƴan Wasa 11 Da...

0
Manchester City ta je ta doke Chelsea 2-0 a wasan makon farko a Premier League da suka kara ranar Lahadi a Stamford Bridge.Shi ne...
264696

Hamas Ta Ce Adadin Mutanen Da Isra’Ila Ta Kashe A Gaza...

0
Ma’aikatar lafiyar Gaza dake karkashin ikon kungiyar Hamas ta ce adadin mutanen da Isra'ila ta kashe tun bayan barkewar yakin da ta kaddamar wata...
OIP (5)

Senegal Shugaban Kasa Ya Yi Gagarumin Sauyi A Fannin Shari’ar

0
Rahotanni daga Senegal na cewa shugaban ƙasar Bassirou Diomaye Faye ya yi wani gagarumin sauyi a fannin shari’a.Rahotanni sun ce mafi yawan alƙalan da...
inondation afghanistan kandahar 0

Ambaliya: Mutum Aƙalla 40 Ne Suka Mutu A Afghanistan

0
Jami'ai a gabashin Afghanistan sun ce aƙalla mutum 40 ne suka rasa rayukan su sakamakon mamakon ruwan saman da aka yi da ya haddasa...
Dubai

Najeriya Da Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa Sun Cimma Matsaya

0
Gwamnatin Najeriya ta ce ta cimma matsaya da hukumomin Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa wato DUBAI domin ci gaba da harkokin zirga-zirga tsakanin ƙasashen biyu.A cikin...
Abubakar kyari (1)

Cinikayya: Saudiyya Na Son Fara Shigo Da Nama Daga Najeriya

0
Gwamnatin Saudiyya ta bayyana buƙatar shigo da nama ton 200,000 da kuma ton miliyan ɗaya na waken soya daga Najeriya,yayin da ƙasar ke son...
Call To Listen