Advertisement

Labarun Ketare

Home Labaru Labarun Ketare Page 3
Labarun Ketare
240702151440 biden dc 070224

Ba Donald Trump Kariya: Biden Ya Soki Kotun Ƙolin Amurka

0
Shugaba Biden na Amurka ya yi Alla-wadarai da hukuncin da Kotun Kolin kasar ta yi na cewa tsofaffin shugabannin kasar ciki har da Donald...
0 GettyImages 1604063299

Cefane: Tottenham Ta Kammala Ɗaukar Gray Daga Leeds United

0
Tottenham ta kammala ɗaukar Archie Gray daga Leeds United kan £30m ta kuma bayar da Joe Rodon kan yarjejeniyar £10m.Gray ya saka hannu kan...
ss euros kv bb.png

Faransa Za Ta Fuskanci Portugal A Karawar Kwata Fainal

0
Faransa ta kai zagayen daf da na kusa da na karrshe,bayan da ta yi nasara a kan Belgium da cin 1-0 ranar Litinin...
110586189 mediaitem110586188

Bayan Mutuwar Raisi: Ana Zaben Shugaban Kasa A Iran

0
Ana zaben shugaban kasa, bayan mutuwar Ebrahim Raisi a wani hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu a watan jiya.Jagoran juyin-juya-halin Musulunci na Iran, Ayatollah...
d850d400 1508 4c7f 8d6f 8ec17c44848f

Tsohon Ɗan Wasan Kamaru Landry Nguemo Ya Mutu

0
Tsohon ɗan wasan tawagar Kamaru Landry Nguemo ya mutu bayan wani mummunan hatsarin mota a Kamaru.ɗan wasan ya taka leda a ƙungiyoyin Parkhead da...
12180950 1716885281

Gwamnatin Ta Taya Al’ummar Indiya Murnar Kammala Zaɓe

0
Gwamnatin tarayya ta taya al'ummar Indiya murnar kammala zaɓen ƙasar.Cikin wata sanarwa da ministan harkokin ƙasashen waje na ƙasar, Yusuf Maitama Tugga ya wallafa...
412

Mali,Burkina Faso da Nijar na shirin janye matakin ...

0
Sanata Ali Ndume wanda ɗan majalisar ƙungiyar ECOWAS ɗin ne ya bayyana haka a Kano,a yayin da majalisar ƙungiyar ke ci gaba da...
thumbs b c 83b182b1b1e352c7e0f81d14014f30e2

Kotun Duniya Ta Umarci Isra’ila Ta Daina Kai Hari a Gaza...

0
kotun Duniya ta umarci Isra'ila ta dakatar da hare-haren da take kai wa a yankin Rafah na GazaAfrika ta Kudu ce...
1400080210375292523889094

Iran: Kafafen Yada Labaran Kasar Sun Ce Babu Maƙarƙashiya

0
Kafafen yaɗa labaran Iran sun ce babu alamar wata maƙarƙashiya a hadarin jirgin saman da ya yi sanadiyyar mutuwar Shugaban ƙasar a ranar Lahadi,...
2153286826.0

Furta Kalamai: Barcelona Ta Kori Kocin Ta Xavi Hernandez

0
Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barcelona ta sallami kocinta Xavi Hernandez bayan kammala kakar wasan bana ba tare da lashe kofi ba.A gefe guda kuma,...
f mo lon sunak 240522 9k0c3a

Firaiministan Birtaniya Zai Rushe Majalisar Zartarwar Kasar

0
Rishi Sunak ya sanar da cewa zai rushe majalisar zatarwar ƙasar a mako mai zuwa gabanin zaɓen da za a gudanar a ranar huɗu...
Chads Newest Leader Succes Masra Gives Up His Salary News Central TV 1

Tabbatar Da Nasarar Deby: Firaiministan Chadi Ya Ajiye Aikin Sa

0
Firaiministan Chadi, ya miƙa takardar murabus bayan da aka tabbatar da nasarar sabon zaɓaɓɓen shugaban ƙasar,Mahamat Idriss Deby a zaɓen da aka yi...

Matsin Lamba: Manyan Alƙalai Sun Buƙaci Birtaniya Ta Daina Siyar Wa...

0
Tsofaffin alƙalan kotun ƙoli sun bi sawun masana shari’a fiye da 600 wajen kira ga gwamnatin Birtaniya ta daina sayar wa Isra'ila makamai.Cikin wata...

Kin Jinin Isra’Ila: Wasu Amurkawa Sun Yi Wa Biden Da Obama...

0
Masu zanga-zangar adawa da matakin da Isra’ila ke dauka kan Gaza sun kutsa kai babban dakin taron da shugaban Amurka Joe Biden ke gudanar...

Harin Gaza: Ma’Aikatar Lafiyar Hamas Ta Ce Adadin Mutanen Da Aka...

0
Ma'aikatar lafiya ta Hamas ta ce adadin mutanen da aka kashe a Gaza tun daga ranar 7 ga Oktoba ya ƙaru zuwa dubu 33...

Ayyukan Jinkai: Aljeriya Ta Aika Ton 150 Na Kayan Jin Ƙai...

0
Ma'aikatar tsaro Aljeriya za ta tura ton 150 na kayan jin ƙai ga Falasɗinawa a Gaza daidai lokacin da ake gargaɗin yiyuwar fuskantar yunwa a...

Sojojin Ruwan Maroko Sun Ceto Baƙin Haure Ƴan Afirka 141

0
Sojojin ruwan Maroko sun ceto bakin haure 141 ‘yan Afirka da ke cikin wani kwale-kwale da ya matsala a lokacin da suke tafiya daga...

Tawagar ECOWAS Ta Bar Nijar Ba Tare Da Ganin Jagoran Juyin...

0
Tawagar da kungiyar ECOWAS ta tura, ta bar Nijar ba tare da ganawa da jagoran sojojin da su ka yi juyin mulki ba.Rahotanni sun...

Aikin Hajji Bana Na Cike Da Matsaloli – Sarkin Zazzau

0
Mai martaba Sarkin Zazzau Ambasada Ahmad Nuhu Bamalli,wanda ya jagoran Alhazan jihar Kaduna a matsayin AmirulHajjin bana, ya ce aikin hajjin bana ya na...

Soke Tallafi: Angola Ta Kara Farashin Mai Amma Banda Masu Motoci...

0
Gwamnatin Angola ta ce ba matsin lamba daga asusun bayar da tallafi na duniya, IMF ba ne ya sa ta soke tallafin mai a...
Call To Listen