Arewa Maso Gabas: Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Nadin Mukaman Buhari
Majalisar Dattata tabbatar da Manjo Janar Paul Tarfa mai ritaya da sauran zababbun ‘yan kwamitin habaka ci-gaban Arewa maso Gabas da shugaban kasa Muhammadu...
Ta’addanci: ‘Yan Ta’adda Da Jami’an Sa-Kai Sun Yi Ba-Ta-Kashi A Jihar...
Rahotanni na cewa, akalla mutane 14 aka kashe a karamar hukumar Kankara ta jihar Katsina, sakamakon wata arangama tsakanin ‘yan ta’adda da jami’an sa-kai...
Ranar Lafiya: Nijeriya Za Ta Bunkasa Shirin Inshorar Kiwon Lafiya Ta...
Kungiyar Kiwon Lafiya ta Duniya WHO, ta ce za ta cigaba da mara wa gwamnatin Nijeriya baya domin sama wa mutanen ta kiwon lafiya...
Tattalin Arziki: Majalisar Dattawa Ta Ce Za A Shigo Da Kayan...
Majalisar dattawa ta ce, kudurin da za a gabatar na bunkasa harkar noma a Nijeriya zai taimaka wajen habaka tattalin arziki, zai kuma taimaka...
Takaddama: Majalisar Dattawa Ta Kalubalanci Buhari A Kan Hakkokin Taraba...
Majalisar Dattawwa ta kalubalanci fadar Shugaban kasa, bisa zargin cewa kudin da aka ba Jihohin Delta da Taraba ba su da alaka da kudin...
Rikicin Zamfara: Gwamnatin Tarayya Na Samun Bayanan Sirri – Garba Shehu
Mai magana da yawun Shugaban kasa Malam Garba Shehu, ya bayyana dalilin gwamnatin tarayya na dakatar da hakar ma’adinai a jihar Zamfara.Garba Shehu, ya...
Sufuri: Gwamnatin Tarayya Ta Yi Umurnin Karin Jiragen Kasa 2 Daga...
Gwamnatin Tarayya, ta bada umurnin karin jiragen kasa biyu da za su rika jigilar fasinjoji daga Abuja zuwa Kaduna domin rage matsalar cunkoso.Ministan Sufuri...
Ricikin Kabilanci: Rayuka 12 Sun Salwanta A Birnin Abakaliki Na Jihar...
Kimanin rayukan Mutane 12 sun salwanta, yayin wani mummunan rikicin kabilanci da ya barke a birnin Abakaliki na jihar Ebonyi.Rikicin, wanda ya barke ne...
Wata Sabuwa: Hukumar Raba Hasken Lantarki Za Ta Fara Tilasta Sayen...
Hukumar Raba Hasken Lantarki ta Kasa NERC, za ta fara tilasta yin amfani da mita daga ranar 1 ga Mayu na shekara ta 2019.Jami’in...
Tsaka Mai Wuya: Kotu Ta Karbi Sabbin Shaidu A Kan Tuhumar...
Wata kotun tarayya da ke zama a Abuja, ta karbi karin wasu takardu a matsayin shaida, a ci-gaba da tuhumar zargin badakalar naira biliyan...
Cin Bashin Ketare: Kaduna Da Legas Da Edo Da Cross River...
Kididdigar cibiyar kula da basussuka ta Nijeriya DMO, ta bayyana cewa jihohin Kaduna da Legas da Cross River da kuma Edo, sun sha gaban...
Harin Kakangi: Jami’an Yan Sanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 3 Yankin...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kaduna, ta sanar da cewa jami’an ta sun hallaka wasu ‘yan bindiga uku da su ka kai hari a...
Hajjin Bana: Bankin Musulunci Na Duniya Ya Ba Nijeriya Tallafin Naira...
Gwamnatin tarayya ta rattaba hannu a kan wata yarjejeniyar samun tallafin dala dubu dari biyar da ashirin da uku da dari takwas da ashirin...
Matsalar Tsaro: Manyan Malaman Musulunci Sun Ja Kunnen Gwamnatin Tarayya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ja hankalin ‘yan Nijeriya cewa kada su siyasantar da rikicin da ya addabi jihar Zamfara.Wasu manyan malaman addinin Musulunci,...
Neman Mafita: Katsinawa Sun Yi Wa Zamfarawa Kara A Abuja
‘Yan asalin Jihar Katsina mazauna Abuja, sun gudanar da zanga-zanga a birnin Abuja, inda su ka yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari ya gaggauta...
Korafi: An Shigo Da Buhunnan Shinkafa Sama Da Miliyan 20 A...
Kungiyar Masu Casar Shinkafa ta Najeriya RIPAN, ta koka da cewa a cikin watanni uku kacal da su ka gabata, an yi fasa-kwaurin shinkafa...
Tsaro: An Fara Siyasantar Da Kashe-Kashen Da Ke Aukuwa A Kaduna...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce babu wani lamari mai muhimmanci da gwamnatin sa ke fafutukar tabbatarwa a halin yanzu face kawo karshen ta’addanci,...
Amurka: Sakatariyar Tsaron Cikin Gida Ta Ajiye Aikinta
Sakatariyar
tsaron cikin gida ta Amurka, Kirstjen Nielsen wadda ta aiwatar da wasu daga
cikin tsare-tsaren shugaba Trump na hana bakin haure shiga Amurka ta ajiye
aiki.Ta
bayyana...
Libya: Rikicin Kasar Ya Haifar Da Fargaba A Duniya
Amurka
ta bukaci dakatar da matakan sojin da dakarun Khalifa Haftar suka kaddamar a
Libya domin karbe iko da birnin Tripoli, bayan kiran tsagaita wuta da...
Rwanda: Ana Zaman Makokin Kisan Kiyashin A Kasar
Kasar
Rwanda ta kaddamar da zaman makokin kwanaki 100 don tunawa da mutanen kasar
sama da dubu 800 da aka hallaka a kisan kiyashin da ya...





























































