Manoma A Jihar Neja Sun Ce Ƴan Bindiga Ke Noma Gonakin...
Rahotanni daga jihar Neja na cewa a yanzu haka ƴan bindiga da dama na zaune a cikin gidajen al’ummar garin Allawa ,kuma su na...
Takara: Ganduje Ya Karyata Hotuna Da Labaran Da Ake Yadawa
Shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa , Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya musanta sha’awar tsayawa takarar shugabancin Najeriya a 2027.Wannan ya biyo bayan bayyanar wasu...
Zanga-Zanga: Amnesty Ta Ce An Tsare Fiye Da Mutum 1000 A...
Amnesty, ta bayyana cewa sama da masu zanga-zangar tsadar rayuwa 1,000 ne ke tsare a hannun hukumomin Najeriya sakamakon shiga zanga-zangar ta bayaZanga-zangar wadda...
Ziyara: Shugaba Tinubu Zai Tafi Faransa
Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu zai yi tafiya zuwa ƙasar Faransa a yau Litinin, kamar yadda fadar shugaban kasa ta bayyana.Mai ba shugaban ƙasa...
Hamas Ta Ce Adadin Mutanen Da Isra’Ila Ta Kashe A Gaza...
Ma’aikatar lafiyar Gaza dake karkashin ikon kungiyar Hamas ta ce adadin mutanen da Isra'ila ta kashe tun bayan barkewar yakin da ta kaddamar wata...
Mbappe Ya Fara Da Lashe Kofin UEFA Super Cup A Real...
Real Madrid ta lashe kofin UEFA Super Cup na 2024/25, bayan da ta doke Atalanta da ci 2-0 a jiya Laraba a wasan da...
Masarautar Bauchi Ta Warware Nadin Sarautar Sanata Shehu Buba
Sakamakon zargin nuna rashin ladabi ga gwamnan jihar Bauchi, masarautar Bauchi ta kwace sarautar Mujaddadin Bauchi daga wajen Sanatan mazabar Bauchi ta Kudu.Sanatan, ya...
Ambaliyar Ruwa: Mutum Bakwai Sun Mutu A Bauchi
Hukumomi a ƙaramar hukumar Shira ta jihar sun tabbatar da mutuwar mutum bakwai sanadiyar ambaliyar da aka samu sakamakon mamakon ruwan sama.Hukumomin sun...
Bashin Kudin Karatu: EFCC Ta Mika Wa NELFUND Naira Biliyan 50
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya ta mika wa asusun da ke ba da tallafin karatu na NELFUND Naira biliyan 50.Cikin...
Masu Zanga-Zanga Sun Kwashe Takardun Da Ake Tuhumar Ganduje
Gwamnatin jihar Kano ta zargi masu zanga-zangar da suka far wa babbar kotun jihar da kwashe takardun da ake tuhumar tsohon gwamnan jihar Ganduje...
Zabe: Za A Yi Wa ‘Yan Takarar A Kano Gwajin Ƙwaya
Shugaban hukumar , ya ce sai an yi wa kowani ɗan takara a zaɓen ƙananan hukumomin jihar da za a yi gwajin ƙwaya kafin...
Ribadu: Mun Kama ’Yan Siyasar Da Suka Ba Masu Zanga-Zanga Kudi
Nuhu Ribadu, ya sanar da kama wasu ’yan siyasa da suka ba da gudunmawar Naira biliyan hudu domin gudanar da zanga-zangar kyamar yunwa a...
Bincike: NNPCL Ya Bankaɗo Haramtattun Matatun Mai 63 A Najeriya
NNPCL, ya ce ya bankaɗo wuraren 63 da ake tace man fetur ba bisa ƙa'ida ba a cikin makon da ya gabata.Cikin wani rahoton...
Gwamnati Za Ta Hana Likitoci Yin Ƙaura Zuwa Ƙasashen Waje
Gwamnatin Najeriya ta bayyana matakan da take dauka na hana tilasta wa likitocin ta yin ƙaura zuwa kasashen waje.Wannan dai wata sabuwar manufa ce...
Senegal Shugaban Kasa Ya Yi Gagarumin Sauyi A Fannin Shari’ar
Rahotanni daga Senegal na cewa shugaban ƙasar Bassirou Diomaye Faye ya yi wani gagarumin sauyi a fannin shari’a.Rahotanni sun ce mafi yawan alƙalan da...
Bangladesh : Shugaba Ya Yi Kiran Da a Kai Zuciya Nesa
Shugaban ya yi kira ga samun hadin kan addinai bayan ganawa da mahaifiyar dalibar da 'yan sanda suka harbe har lahira,lamarin da...
Burkina Faso : Yan Ta’adda Sun Kashe Manyan Jami’an Sojin
Bayanai na cewa ƴan ta’adda sun farwa tawagar jami’an tsaron Burkina Faso, amma sai a wannan rana ne labarin faruwar lamarin ya fita.sai dai...
NAHCON : ICPC Ba Su Kai Samame Ginin Hukumar – Fatima...
Hukumar ta bayyana cewa jami’an hukumar ICPC ba su kai wa hukumar samame ba kamar yadda aka rika yaɗawa.Fatima Sanda, mataimakiyar darektan yaɗa...
Hukumar Shige-Da-Fice Ta Dakatar Da Jami’in Ta
Hukumar (NIS) ta dakatar da Mataimakin Sufeton Shige da Fice bisa zargin karɓar kudi daga wani matafiyi.Shugaban Hukumar, ta bayyana hakan a cikin wata...
Kasafin Kuɗin Brazil Ya Nunka Na Najeriya Sau 35- Minista Bagudu
Ministan Abubakar Bagudu, ya bayyana cewa ko kusa Najeriya ba ta kamo ƙafar Brazil ba a kasafin kuɗi ba.Ya ce kasafin kuɗin Najeriya...


































































