Labarai
Home Labarai
Fadar Shugaban Kasa Ta Ce Babu Gibin Shugabanci Duk Da Cewa...
Fadar shugaban ƙasar Najeriya ta ce ba za a samu giɓin shugabancin ƙasar ba duk da cewa shugaban ƙasa Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim...
Sultan Ya Buƙaci Ƴan Najeriya Su Daina Tsine Wa Shugabanni
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya yi kira ga ƴan Najeriya su riƙa yi wa shugabannin ƙasa addu'a duk yanayin da...
Kotu Ta Hana Tsige Damagun A Matsayin Shugaban Riƙo Na Jam’iyyar...
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta dakatar da kwamitin amintattu BOT da majalisar ƙolinta daga cire Umar Damagun a matsayin shugaban riƙo na...
APC Ta Ce Gwamnatin Tinubu Ba Za Ta Sauya Matakan Ta...
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta shaida wa ƴan adawa cewa, su daina tunanin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu za ta sauya...
Gararamba: Gwamnati Ta Ce Yara Miliyan 50 Ke Yawo A Titunan...
Gwamnatin Tarayya ta ce aƙalla almajirai miliyan 30 da yara marasa zuwa makaranta miliyan 20 ne suke gararamba a tituna a faɗin Najeriya.Shugaban hukumar...
Jonathan Ya Sanar Da Dalilin Dakatar Da Sanusi Lamido Sanusi
Tsohon Shugaban kasar, ya bayyana cewa dakatar da tsohon Gwamnan babban Bankin Najeriya (CBN), Sanusi Lamido Sanusi, ya faru ne saboda wasu laifukan kuɗi...
Masu Sha’awar Kwallon Kafa Sun Bukaci Ɗangote Ya Zuba Jari a...
Masu sha’awar wasannin kwallon kafa sun bukaci hamshakin attajirin Afirka Alhaji Aliko Dangote ya saka hannun jari a gasar firimiyar Najeriya domin cigaban wasanni...
Zargin Rashawa: EFCC Za Ta Binciki Ma’aikatan Ta
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya bayar da umarnin a gaggauta bincike kan zargin cin hanci da rashawa da Idris Okuneye wanda aka fi...
Shari’ar Nnamdi Kanu: Mai Shari’a Nyako Ta Janye Daga Yin Alkalanci
Mai shari'a Binta Nyako na babbar kotun tarayya da ke Abuja, wadda ita ce ke gudanar da shari'ar jagoran ƴan awaren Biyafara, Nnamdi Kadu...
Sufuri Da Abinci: CBN Ya Ce Man Fetur Na Dangote Zai...
Babban Bankin Najeriya CBN ya ce fara jigilar man fetur daga matatar man fetur ta Dangote zai rage farashin sufuri da abinci a Najeriya.Gwamnan...
Tantancewa: Katsina Za Ta Yi Wa Shugabanni Da Malaman Sakandire Jarabawa
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana shirin ta na gudanar shirya jarabawar tantancewa ga dukkan shugabanni da mataimakan shugabanni, da malaman makarantun sakandire na jihar.Gwamnatin...
Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Kano: Kotu Ta Hana Jam’iyyun Siyasa 19...
Wata babbar kotun jihar Kano a ranar Talata, ta hana jam’iyyun siyasa 19 daukar duk wani mataki da zai kawo cikas ko Tangarɗa ga...
Tinubu Ya Fara Shirye-Shiryen Yi Wa Gwamnatin Sa Garambawul
A halin da ake ciki dai ana ci gaba da rade-radin cewa shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai sauke wasu ministocin sa da ba...
‘Yan Sanda Sun Tsinci Gawa Cikin Makarantar Islamiyya A Jigawa
An tsinci gawar wani mutum ɗan shekara 40, Jibrin Adamu, a cikin ajin wata makarantar Islamiyya a Karamar Hukumar Kiyawa a Jihar Jigawa.Kakakin rundunar...
Bayan Ambaliya: Farashin Sufurin Kwale-Kwale A Maiduguri Ya Doshi Dubu 100
Wani sabon ƙalubale ya bullo wa jama’a sama da miliyan 2 da aka haƙiƙance cewa ambaliyar birnin Maiduguri a arewa maso gabashin Najeriya ta...
Badaƙalar Filaye: Hukumar Shari’a Ta Dakatar Da Ma’aikatan Kotu A Kano
Hukumar Shari’a ta jihar Kano (JSC) ta ladabtar da wasu Magatakardan Kotun Musulunci biyu kan badaƙalar filaye.Kakakin Ma’aikatar Shari’a ta Jihar Kano, Baba Jibo...
Masana Sun Ce Matatar Dangote Zata Taimakawa ‘Yan Najeriya Matuka
Masanin tattalin arziki Dakta Kasum Garba Kurfi ya ce akwai alfanu sosai dangane da samun matatar man fetur ta Dangote da ta fara aiki...
Kiranye: INEC Ta Ce Tana Samun Bukatun Jama’a Kan ‘Yan Majalisu
INEC ta ce ta samu bukatu da dama daga kungiyoyi daban-daban a fadin kasa, suna neman su yi wa wakilan su kiranye a...
NLC Ta Ce Albashi Mafi Ƙaranci Na 70,000 A Najeriya Ba...
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya, NLC ta ce za ta sake komawa ga gwamnatin tarayya domin ta ji yadda ma'aikata za su rayu bayan sake...
An Sake Mayar Da Jami’ar Sa’adatu Rimi Zuwa Kwaleji
Majalisar zartarwar Jihar Kano ta amince da mayar da Jami’ar ilimi ta Sa’adatu Rimi zuwa Kwalejin ilimi ta Sa’adatu Rimi, tare da ci gaba...