31.7 C
Kaduna
Friday, October 18, 2024
Advertisement

Labarai

Home Labarai
Tinubu Rejoices

Fadar Shugaban Kasa Ta Ce Babu Gibin Shugabanci Duk Da Cewa...

0
Fadar shugaban ƙasar Najeriya ta ce ba za a samu giɓin shugabancin ƙasar ba duk da cewa shugaban ƙasa Bola Tinubu da mataimakinsa Kashim...
Sa'adu Abubakar Sultan of Sokoto (1)

Sultan Ya Buƙaci Ƴan Najeriya Su Daina Tsine Wa Shugabanni

0
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya yi kira ga ƴan Najeriya su riƙa yi wa shugabannin ƙasa addu'a duk yanayin da...
Amb. Umar Damagum

Kotu Ta Hana Tsige Damagun A Matsayin Shugaban Riƙo Na Jam’iyyar...

0
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta dakatar da kwamitin amintattu BOT da majalisar ƙolinta daga cire Umar Damagun a matsayin shugaban riƙo na...
APC (1)

APC Ta Ce Gwamnatin Tinubu Ba Za Ta Sauya Matakan Ta...

0
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta shaida wa ƴan adawa cewa, su daina tunanin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu za ta sauya...
public

Gararamba: Gwamnati Ta Ce Yara Miliyan 50 Ke Yawo A Titunan...

0
Gwamnatin Tarayya ta ce aƙalla almajirai miliyan 30 da yara marasa zuwa makaranta miliyan 20 ne suke gararamba a tituna a faɗin Najeriya.Shugaban hukumar...
goodluck jonathan

Jonathan Ya Sanar Da Dalilin Dakatar Da Sanusi Lamido Sanusi

0
Tsohon Shugaban kasar, ya bayyana cewa dakatar da tsohon Gwamnan babban Bankin Najeriya (CBN), Sanusi Lamido Sanusi, ya faru ne saboda wasu laifukan kuɗi...
Aliko Dangote 2 675x400

Masu Sha’awar Kwallon Kafa Sun Bukaci Ɗangote Ya Zuba Jari a...

0
Masu sha’awar wasannin kwallon kafa sun bukaci hamshakin attajirin Afirka Alhaji Aliko Dangote ya saka hannun jari a gasar firimiyar Najeriya domin cigaban wasanni...
EFCC LOGO jpg (1)

Zargin Rashawa: EFCC Za Ta Binciki Ma’aikatan Ta

0
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya bayar da umarnin a gaggauta bincike kan zargin cin hanci da rashawa da Idris Okuneye wanda aka fi...
Justice Binta and Kanu

Shari’ar Nnamdi Kanu: Mai Shari’a Nyako Ta Janye Daga Yin Alkalanci

0
Mai shari'a Binta Nyako na babbar kotun tarayya da ke Abuja, wadda ita ce ke gudanar da shari'ar jagoran ƴan awaren Biyafara, Nnamdi Kadu...
A section of the Dangote refinery 1

Sufuri Da Abinci: CBN Ya Ce Man Fetur Na Dangote Zai...

0
Babban Bankin Najeriya CBN ya ce fara jigilar man fetur daga matatar man fetur ta Dangote zai rage farashin sufuri da abinci a Najeriya.Gwamnan...
c06f4fcd535ca28829fb62cbb3828094 e1727251969781.webp

Tantancewa: Katsina Za Ta Yi Wa Shugabanni Da Malaman Sakandire Jarabawa

0
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana shirin ta na gudanar shirya jarabawar tantancewa ga dukkan shugabanni da mataimakan shugabanni, da malaman makarantun sakandire na jihar.Gwamnatin...
Court and Law.webp

Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Kano: Kotu Ta Hana Jam’iyyun Siyasa 19...

0
Wata babbar kotun jihar Kano a ranar Talata, ta hana jam’iyyun siyasa 19 daukar duk wani mataki da zai kawo cikas ko Tangarɗa ga...
Bola Tinubu 2 jpg

Tinubu Ya Fara Shirye-Shiryen Yi Wa Gwamnatin Sa Garambawul

0
A halin da ake ciki dai ana ci gaba da rade-radin cewa shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai sauke wasu ministocin sa da ba...
Rataya

‘Yan Sanda Sun Tsinci Gawa Cikin Makarantar Islamiyya A Jigawa

0
An tsinci gawar wani mutum ɗan shekara 40, Jibrin Adamu, a cikin ajin wata makarantar Islamiyya a Karamar Hukumar Kiyawa a Jihar Jigawa.Kakakin rundunar...
IMG 20240910 WA0019

Bayan Ambaliya: Farashin Sufurin Kwale-Kwale A Maiduguri Ya Doshi Dubu 100

0
Wani sabon ƙalubale ya bullo wa jama’a sama da miliyan 2 da aka haƙiƙance cewa ambaliyar birnin Maiduguri a arewa maso gabashin Najeriya ta...
Court and Law.webp

Badaƙalar Filaye: Hukumar Shari’a Ta Dakatar Da Ma’aikatan Kotu A Kano

0
Hukumar Shari’a ta jihar Kano (JSC) ta ladabtar da wasu Magatakardan Kotun Musulunci biyu kan badaƙalar filaye.Kakakin Ma’aikatar Shari’a ta Jihar Kano, Baba Jibo...
A section of the Dangote refinery 1

Masana Sun Ce Matatar Dangote Zata Taimakawa ‘Yan Najeriya Matuka

0
Masanin tattalin arziki Dakta Kasum Garba Kurfi ya ce akwai alfanu sosai dangane da samun matatar man fetur ta Dangote da ta fara aiki...
Olumekun.OK

Kiranye: INEC Ta Ce Tana Samun Bukatun Jama’a Kan ‘Yan Majalisu

0
INEC ta ce ta samu bukatu da dama daga kungiyoyi daban-daban a fadin kasa, suna neman su yi wa wakilan su kiranye a...
Joe Ajaero 1 e1426873231147

NLC Ta Ce Albashi Mafi Ƙaranci Na 70,000 A Najeriya Ba...

0
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya, NLC ta ce za ta sake komawa ga gwamnatin tarayya domin ta ji yadda ma'aikata za su rayu bayan sake...
Screenshot 20240228 075959 Chrome

An Sake Mayar Da Jami’ar Sa’adatu Rimi Zuwa Kwaleji

0
Majalisar zartarwar Jihar Kano ta amince da mayar da Jami’ar ilimi ta Sa’adatu Rimi zuwa Kwalejin ilimi ta Sa’adatu Rimi, tare da ci gaba...
Call To Listen