Advertisement
Home Blog Page 5
nlc zamfara.jpg4

Ma’aikata A Zamfara Sun Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki

0
Ƙungiyar ƙwadago ta NLC rehen jihar Zamfara ta sanar da shirin ma’aikatan jihar na tsunduma yajin aiki nan da ƙarshen wannan wata na Nuwamba,...
Bola Tinubu

Bukatar Tinubu: Ana Ci Gaba Da Cece Kuce Kan Karbo Bashin...

0
Ana ci gaba da cecekuce kan bukatar da shugaban kasa Bola Tinubu, ya mika wa majalisun dokoki su amince ya karbo wani sabon bashi...
Tinubu

Bincike: A Wata 19 Shugaba Tinubu Ya Ciyo Bashin Tiriliyan 50

0
bincike ya nuna bashin da ake bin gwamantin Najeriya zai ƙaru zuwa Naira tiriliyan 138 a yayin da Shugaban kasa Bola Tinubu ke neman...
nysc 1

Matasa Masu Yi Wa Ƙasa Hidima Za Su Fara Zuwa Bankuna...

0
Gwamnatin tarayya ta dage takunkumin da ta kakaba wa masu yi wa kasa hidima (NYSC) zuwa masana’antu masu zaman kan su, wanda hakan zai...
Nigeria House of Representatives REPS

Kada Kuri’a Daga Ketare: Ƙudurin Zaɓe Dake Gaban Majalisa Ya Tsallake...

0
Ƙudirin da zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya kwaskwarima domin ba ƴan Najeriya mazauna ƙasashen waje damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓe ya...
Dangote refinery

Ɗangote Ya Fara Fitar Da Man Kamfanin Sa Zuwa Ƙasashen Afirka...

0
Matatar man Ɗangote ta fara fitar da mai daga matatar zuwa ƙasashen Afirka ta yamma masu maƙwabtaka, a wani sabon yanayin kasuwanci da ka...
Sa'adu Abubakar Sultan of Sokoto (1)

Martani: Sarkin Musulmi Ya Ce Sarakunan Gargajiya Ba Su Tsoron Gwamnoni

0
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Mohammad Sa'ad Abubakar III ya musanta maganar da ake cewa sarakunan gargajiya na tsoron gwamnoni.Mohammad Sa'ad Abubakar III Ya bayyana...
lebanon attack on israel

Hari: Isra’ila Ta Kashe Ma’aikatan Agaji 15 A Lebanon

0
Jami'ai a Lebanon sun ce aƙalla ma'aikatan agaji 15 aka kashe a wani hari da Isra'ila ta kai a arewa maso gabashin ƙasar.Harin da...
Robert F. Kennedy Jr

Sakataren Lafiya: Trump Ya Naɗa Robbert Kennedy Jr

0
Zaɓaɓɓen shugaban Amurka Donald Trump ya sanar da Robbert Kennedy JR a matsayin sakataren lafiya na ƙasar.Mukamin da ya Robert Kennedy Junior wani abu...
130615078 generalabdourahmanetiani

Leƙen Asiri: Gwamnatin Mulkin Sojin Nijar Ta Kama Ɗan Kasar Faransa

0
Gwamnatin mulkin sojin jamhuriyar Nijar ta ce ta kama wani da take zargin ɗan leƙen asirin Faransa da ke zaune a ƙasar.Kafar talabijin na...
1185392 Nigeria Tanker Explosion 92684

Fashewar Gas: Mutane Da Gidaje Da Motoci Sun Jikkata A Jibiya

0
Wata mummunar fashewar Gas ta da ta auku a Magama Jibia, garin da ke kan iyaka a Jihar Katsina, ta yi sanadiyyar mutane da...
miyetti allah 1 660x367402x 1280x720 1

Garkuwa Da Mutane: Iyalan Munnir Atiku Na Neman Taimakon Hukumomin Tsaro

0
Iyalan Mataimakin shugaban kungiyar Fulani ta Meyyati a Najeriya  Munir Atiku na kira ga gwamnati da Hukumomin tsaro da daidaikun mutane su taimaka a...
Supreme Court

Kotun Koli Ta Yi Watsi Da Karar Dake Kalubalantar EFCC Da...

0
Kotun ta yi watsi da karar da wasu jihohi 16 suka shigar a kan antoni janar na tarayya suna kalubalantar halascin dokokin da suka...
courtss 688508 772421 850x460

Majalisar Harkokin Shari’a Ta Najeriya Ta Nemi A Kori Wasu Alƙalai

0
Majalisar kula da harkokin shari'a a Najeriya ta bayar da shawarar yi wa wasu manyan alƙalai biyu ritaya saboda laifin yin ƙarya a shekarun...
Wale Edun

Gwamnatin Tarayya Za Ta Karbo Bashin Sama Da Dala Biliyna 2

0
Gwamnatin Tarayya ta amince ta karbo bashi daga kasar waje na dala biliyan 2.2 don bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.Ministan Kudi, Wale Edun ne, ya...
Atiku Bagudu, Shugaban Gwamnonin, APC

Kasafi: Gwamnati Za Ta Mika Wa Majalisun Dokoki Naira Tiriliyan 47...

0
Majalisar zartaswar Najeriya ta amince da kasafin kuɗi na 2025 da ya kai naira tiriliyan 47.9.Ministan kasafin kuɗi da tsare-tsare, Atiku Bagudu ne ya...
1fe71a70 a028 11ef 8f35 c56393c36b2c

Sabon Kwantiragi: Liverpool Na Tattaunawa Da Salah

0
Mahukuntan ƙungiyar Liverpool na tattaunawa da Mohammed Salah kan yiwuwar amincewa da sabon kwantiragi.Sai dai ba a cimma matsaya tsakanin Salah da mahukuntan ba...
91df076179bc0ebb

Kyautar Globe Soccer: Messi, Ronaldo, Lookman Na Cikin ‘Yan Takarar A...

0
An saka sunan dan wasan Najeriya, Ademola Lookman a cikin wadanda aka zaba don samun kyautar gwarzon dan wasan maza na shekarar 2024, wanda...
Nigerianbandits

Ta’addanci: Ƴan Bindiga Sun Kashe Sojojin Najeriya Biyu A Abia

0
Rundunar sojin Najeriya ta Operation UDO KA ta ce an kashe jami'an ta guda biyu a wani shingen bincike a kan hanyar Umuahia- zuwa...
Monday Okpebholo6

Rashin Inganci: Gwamnan Edo Ya Umarci ‘Yan Kwangila Su Koma Bakin...

0
Gwamna Monday Okpebholo na jihar Edo ya umurci ‘yan kwangila su koma wuraren aiki tare da gyara ayyukan su da suka lalace a babban...
Call To Listen