Trending Now
Labaru
Garba Shehu: Buhari Ya Kasance Shugaba Mai Gaskiya da Tausayin Talaka
Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya kasance mutum mai gaskiya da amana da tausayin talakawa.Mai magana da yawunsa, Garba Shehu, ne ya bayyana hakan...
Zargin Ta’addanci: Shugaban Karamar Hukumar Yagba da ‘Yan Banga na Neman...
Ardon masarautar Yagba ta yamma dake Jihar Kogi Ardo Babuga Mairali, ya koka game da yadda shugaban karamar hukumar Yagba ta yamma, Hon. Tosin...
Jihar Neja: Gobara Ta Kona Kayayyakin Miliyoyin Naira
Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya aika da saƙonsa na jaje zuwa ga mazauna da masu shaguna da annobar gobara ta faɗa musu a...
2027: Ecowas za ta Samar da Kuɗin Bai-Ɗaya
Ƙungiyar ci gaban tattalin arziƙin yankin Afirka ta Yamma (ECOWAS) ta ƙara zabura domin tabbatar da samar da kuɗi na bai-ɗaya a tsakanin ƙasashenta...
Inganta Hanyoyin Karkara: Bankin Duniya Da Gwamnatin Najeriya Za Su Kashe...
Gwamnatin Najeriya tare da haɗin gwiwar bankin duniya sun kasafta dala miliyan 600 domin faɗaɗa hanyoyin karkara a ƙarƙashin zagaye na biyu na shirin...
Yaki Da Dabi’un Cin Zarafin Mata A Najeriya Da Yadda Kwalliya...
Ranar 25 ga watan Nuwabar kowace Shekara ce majalisar dinkin duniya ta ware a matsayin ranar gangamin yaki da cin zarafin mata da 'ya'ya...
Hamɓarar Da Gwmanatin Assad: Al’ummar Syria Na Bikin Murna
Dubun dubatar ƴan Syria sun yi dandazo a Damascas, babban birnin ƙasar da sauran birane domin bikin murnar hamɓarrar da gwamnatin Shugaba Bashar al-Assad,...
FIFA Ta Kare Matsayar Ta Ta Goyon Bayan Sa’udiyya
Shugaban Hukumar FA ta ce babu wani abin ta da hankali cikin kare matakinta na goyon bayan buƙatar Saudiyya na karɓar baƙuncin Kofin Duniya...
Beli: Kotu Ta Bayar Da Yahaya Bello Kan Kudi Naira Miliyan...
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello kan kuɗi naira miliyan 500.A zaman da kotun...
Siyasa
Garba Shehu: Buhari Ya Kasance Shugaba Mai Gaskiya da Tausayin Talaka
Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya kasance mutum mai gaskiya da amana da tausayin talakawa.Mai magana da yawunsa, Garba Shehu, ne ya bayyana hakan...
Tsaro
Zargin Ta’addanci: Shugaban Karamar Hukumar Yagba da ‘Yan Banga na Neman...
Ardon masarautar Yagba ta yamma dake Jihar Kogi Ardo Babuga Mairali, ya koka game da yadda shugaban karamar hukumar Yagba ta yamma, Hon. Tosin...
Ilimi
Kafin Cire Tallafin Fetur: ‘Yan Najeriya Na Rayuwar Karya- Shugaba Tinubu
Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu ya ce ’yan Najeriya suna rayuwar ƙarya kafin gwamnatinsa ta cire tallafin man fetur, matakin da ya ce ya zama...
Kasuwanci
Jihar Neja: Gobara Ta Kona Kayayyakin Miliyoyin Naira
Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya aika da saƙonsa na jaje zuwa ga mazauna da masu shaguna da annobar gobara ta faɗa musu a...
Kiwon Lafiya
Remi Tinubu Ta Ce Najeriya Za Ta Kawar Da Cutar Tarin...
Uwargidan shugaban Najeriya, Oluremi Tinubu, ta bayyana fatan ganin Najeriya ta kawar da cutar tarin fuka kan nan da shekarar 2035,inda ta jaddada mahimmanci...
Wasanni
FIFA Ta Kare Matsayar Ta Ta Goyon Bayan Sa’udiyya
Shugaban Hukumar FA ta ce babu wani abin ta da hankali cikin kare matakinta na goyon bayan buƙatar Saudiyya na karɓar baƙuncin Kofin Duniya...