An fitar da sakamakon gwajin cutar coronavirus da aka yi wa Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo.
An Rufe Babban Masallacin Abuja Saboda Coronavirus
http://site4.libertyradiogroup.com.ng/an-rufe-babban-masallacin-abuja-saboda-coronavirus/
Sakamakon gwajin ya tabbatar da cewa Farfesa Osinbajo ba ya dauke da cutar ta coronavirus.
Su ma ma’aikatan ofishinsa, musamman makusantansa da aka yi wa gwajin an tabbatar ba sa dauke da cutar.
Hakan na zuwa ne bayan fargabar da aka samu game da bullar COVID-19 a fadar gwamnatin.