Rahotanni sun kawo cewa yan bindiga sun kashe wani jami’in sojan sama mai suna Muhammad Auwal a wani harin kwantun bauna da suka kai birnin gwari jihar Kaduna.
Raohotanni sun ce Jami’in sojin sama Muhammad Auwal na daya daga cikin hazikan sojojin da aka rasa a hannun yan ta’adda.
Rundunar ta ce duk da haka ba zaka yi kasa a gwaiwa ba wajen yaki da ayyukan ta’addanci a Najeriya.














































