Site icon Liberty TV/Radio Hausa – Labaru – Tashar 'Yanci!

Karin Haraji: Buhari Ya Ce Gwamnati Ba Ta Yi Hakan Ba Ne Don Jefa Al’umma Cikin Kunci

Kasafin Kudi: Buhari Ya Dakatar Da Ministoci Daga Zuwa Kashashen Ketare

Kasafin Kudi: Buhari Ya Dakatar Da Ministoci Daga Zuwa Kashashen Ketare

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce karin harajin kayayyaki daga kashi 5 zuwa sama da kashi 7 da gwamnatin tarayya ta ke kokarin aiwatarwa, hakan ba ya na nufin jefa ‘yan Nijeriya cikin kuncin rayuwa ba ne.

Buhari, ya bayyana haka ne lokacin da ya tarbi tawagar shugabannin gamayyar kungiyoyin kwadago ta Nijeriay TUC a fadar sa da ke Abuja.

Shugaban kasa Buhari ya kara da cewa, gwamnatin sa za ta ci-gaba da lalubo hanyoyin saukakawa al’umma kuncin rayuwa musamman ta hanyar aiwatar da sabon mafi karancin albashin ma’aikata.

Exit mobile version