Site icon Liberty TV/Radio Hausa – Labaru – Tashar 'Yanci!

Malaman Makarantun Poly Sun Sanar Da Shiga Yajin Aiki

Kungiyar Malaman makarantun kimiyya da fasaha na Nijeriya ASUP, ta sanar da cewa ta yanke shawarar shiga yajin aikin garga]i na makonni biyu daga ranar 16 ga watan Mayu na shekara ta 2022.

Wata kwakkwarar majiya ta ce, kungiyar ASUP ta bayyana haka ne a cikin wata sanarwa da ta fitar.

Sanarwar ta ce, Malaman makarantun sun yanke shawarar shiga yajin ne, bayan zaman majalisar zartarwa
ta kungiyar da aka yi a ranar Larabar nan.

Exit mobile version