Advertisement

Ilimi

Home Ilimi

Karin Kudin Makaranta: Kungiyar Dalibai Na Bukatar Shugaban Kasa Ya Sa...

0
Kungiyar dalibai ta Najeriya NANS ta yi kira ga shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya yi gaggawar sa baki game da ƙarin kuɗin makaranta da...

ASUP Ta Yi Fatali Da Umarnin Gwamnati Kan Haramta Wa Makarantun...

0
Ƙungiyar Malaman Makarantun Kimiyya ta Ƙasa ASUP, ta yi watsi da umarnin da Gwamnatin Tarayya ta ba makarantun su daina bada takardar shaidar digiri.A...

makarantar firamare mai malamai 2 kacal da adadin dalibai 544 a...

0
Duk da yawan ikirarin da gwamnatin jihar Yobe ta sha yi na inganta harkokin ilimi, yanzu haka an gano wata makarantar firamare da ke...

Abin Takaici: Daya Daga Cikin ’Yan Makarantar Yauri Da Aka Sace...

0
Daya daga cikin ’yan makarantar Sakandaren Gwamnatin Tarayya dake Birnin Yauri a jihar Kebbi, wacce ’yan bindiga suka sace a 2021 ta haihu a...

Kaduna: El-Rufai Ya Kallafa Kudin Makaranta Ga Daliban Sakandaren Jihar

0
Gwamnatin jihar Kaduna, ta dawo da tsarin karbar kudin makaranta daga daliban makarantun sakandare na jihar.Kwamishinar ilimi ta jihar Kaduna Halima Lawal ta sanar...

NECO Ta Saki Sakamakon Jarabawar Kammala Sakandare Ta 2022

0
Hukumar Shirya Jarabawar kammala sakandare ta Kasa NECO, ta saki sakamakon jarabawar kammala sakandare da aka yi a watan Yuli na shekara ta 2022...

Ku Ɗaina Tura ‘Ya’Yan Ku Karatu Arewacin Cyprus – Gwamnatin Nijeriya

0
Ma’aikatar kula da harkokin ‘yan Nijeriya mazauna ketare, ta gargadi iyaye su daina tura ‘ya’yan su yankin Arewacin Kasar Cyprus saboda tsananin rashin tsaro...

Dalilin Da Yasa Ban Halarci Taron Ba – Kwankwaso

0
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ce bai halarci taron Kungiyar Lauyoyin Nijeriya ba ne sakamakon wasu muhimman...

Ban Ce Zan Maida Jami’o’in Tarayya A Hannun Jihohi Ba – Atiku

0
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar, ya musanta rahotannin da ke cewa ya ce idan ya zama shugaban ƙasa zai maida...

Gwamanati Ba Za Ta Biya Malaman Jami’a Albashinsu Na Wata Shida...

0
  Ministan ilimi Malam Adamu Adamu ya ce batun biyan malaman jami'o'i albashinsu na tsawon watannin da ba su yi aiki ba shi ne kaɗai...

Kungiyar ASUU Ta Bukaci Soke Jarrabawar Jami’ar Jihar Kaduna

0
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Nijeriya ASUU, ta yi kira ga mahukuntan Jami’ar Jihar Kaduna KASU, su soke jarrabawar da ake yi a makarantar har...

Yajin Aikin ASUU: Malaman Jami’ar Jihar Kaduna Sun Bijirewa El-Rufa’i

0
Kungiyar malaman jami’o’i ta Nijeriya ASUU reshen jihar Kaduna, ta ki komawa bakin aiki duk da barazanar da gwamna Nasir El-Rufai ya yi na...

Kakakin Majalisar Wakilai Ya Nemi Afuwa Kan Hotunan Karatunsa A Jami’Ar Amurka 

0
Kakakin Majalisar Wakilai ta kasa Femi Gbajabiamila ya nemi afuwa daga 'yan kasa saboda wasu hotunansa da ya sanya a shafin tuwita, wadanda ke...

Jamb Ta Fitar Da Makin Da Ake Bukata Domin Shiga Jami’a

0
Hukumar shirya jarabawar share fagen shiga Jami’o’i ta Nijeriya JAMB, ta fitar da mafi kankantar makin da ake bukata domin samun damar shiga manyan...

Yajin Aiki: Buhari Ya Umurci Ministan Ilimi Ya Sulhunta Da ASUU Nan...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci Ministan Ilimi Malam Adamu Adamu ya kawo ƙarshen yajin aikin malaman jami'o'in cikin makonni biyu masu zuwa.Shugaban ya...

Gwamnati Ta Umarci Makarantu Su Fara Amfani Da Tsarin Ƙara Wa...

0
Gwamnatin tarayya, ta jaddada amincewar da ta yi na fara amfani da Sabon Tsarin Shekarun Ritayar Malamai.A Cikin wata sanarwa mai ɗauke da sa...

Shugaba Buhari Ya Ba Daliban Nijeriya Hakuri A Kan Yajin Aikin...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya yi kira ga daliban jami’o’in Nijeriya su kara hakuri, ya na mai cewa gwamnati ta na bakin kokarin ganin...

Dalibai Sun Rufe Hanyoyin Ife-Ibadan Da Lagos-Abeokuta

0
Wasu taliban jami’a sun yi zanga-zanga don ganin an kawo karshen yajin aikin kungiyar ASUU, sannan su ka ce za su cigaba da yin...

Malaman Makarantun Poly Sun Sanar Da Shiga Yajin Aiki

0
Kungiyar Malaman makarantun kimiyya da fasaha na Nijeriya ASUP, ta sanar da cewa ta yanke shawarar shiga yajin aikin garga]i na makonni biyu daga...

Gwamnatin Tarayya Ta Daina Biyan Malaman Jami’a Albashi

0
Rahotanni na cewa, gwamnatin tarayya ta fara aiwatar da tsarin ‘Babu Aiki - Babu albashi a kan malaman jami’o’in da ke yajin aiki.Idan dai...
Call To Listen