Site icon Liberty TV/Radio Hausa – Labaru – Tashar 'Yanci!

Zaben Gwamna: Hukumar Zabe Ta Bayyana Uba Sani A Matsayin Wanda Ya Yi Nasara

Jami’in tattara sakamakon zabe a jihar Kaduna Farfesa Lawal Suleiman Bilbis, ya tabbatar da dan takarar Jam’iyyar APC Sanata Uba Sani a matsayin wanda lashe zaben gwamnan  jihar Kaduna.

Farfesa Lawal Suleiman Bilbis, ya bayyana sakamakon zaben ne a helkwatar hukumar da ke Kaduna.

 Ga rahoton da wakilin Mu Sani Magaji Muhammad ya hada mana…

Exit mobile version