Site icon Liberty TV/Radio Hausa – Labaru – Tashar 'Yanci!

An Tsige Mataimakin Shugaban Majalisar Dokoki Ta Jihar Taraba

‘Yan majalisar dokoki ta jihar Taraba, sun tsige mataimakin shugaban majalisar Mohammed Gwampo.

Wata majiya ta ce, an tsige dan majalisa Gwampo ne a zauren majalisar ranar Litinin, 7 ga watan Oktoba na shekara ta 2019.

Gwampo dai ya kasance dan majalisa mai wakiltar mazabar Yorro a majalisar dokoki ta jihar Taraba.

Exit mobile version