Rundunar sojin sama ta Najeriya ta ce daukar sabbin jami’an soji da take yi kyauta ne, kuma a bayyane ake yi ba tare da an biya wani ko wata hukuma ba.
Mai Magana da yawun rundunar sojin Air Commodore Ibikunle Daramola, ya sanar da haka a cikin wata sanarwa da ya fitar a Abuja.
Daramola, ya ce rundunar sojin saman ta samu labarin cewa wasu mutane na karbar kudade daga hannun wasu masu neman aiki da sunan za su musu hanya.
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.














































