Kwallon Kafa: Obi Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Ya Kaurace...
Kaptin na ‘yan was an kwallon kafa ta Nijeriya Super Eagles John Mikel Obi, ya ce shawarar kaurace wa tawagar da ya yi ba...
Korafi: Ekong Da Omeruo Ba Su Cacanci Yi Wa Eagles Wasa...
Tsohon dan wasan tawagar kwallon kafar Najeriya, Tijani Babangida ya ce bai kamata ‘yan wasan da ke wasa a rukuni na 2 a Turai...
FIFA Ta Kare Matsayar Ta Ta Goyon Bayan Sa’udiyya
Shugaban Hukumar FA ta ce babu wani abin ta da hankali cikin kare matakinta na goyon bayan buƙatar Saudiyya na karɓar baƙuncin Kofin Duniya...
Gasar Zakarun Turai: Madrid Ta Haye Zagayen Daf Da Ƙarshe Bayan...
Real Madrid da Bayern Munich sun bi sahun Paris Saint Germain da Brusia Dortmund zuwa wasan daf da ƙarshe na gasar zakarun Turai ko...
Kawallon Kafa: Yadda Ciniki Ya Kaya A Kan Dybala, Coutinho, Ozil,...
Ciniki ya fada tsakanin Tottenham da Juventus na sayen dan wasan gaba na Argentina Paulo Dybala, mai shekara 25, a kan kudin da ya...
Saka Hannu: Gundogan Ya Koma Manchester City
Ɗan ƙwallon Jamus, Ikay Gundogan ya sake komawa Manchester City, inda ya saka hannu a kwantiragin shekara guda.Ɗan wasan ya dawo ƙungiyar, da ke...
Kwallon Kafa: Arsenal Za Ta Bada ‘Yan Wasa Uku Da Kudi...
Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal da ke kasar Ingila, ta nuna sha’awar bada ‘yan wasan ta uku da kuma karin kudi domin daukar dan...
Pochettino Ya Ce Neymar Na Da Sauran Dimbin Shekarun Kwallon Kafa
Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta PSG Mauricio Pochettino ya yi ikirarin cewa ko shakka babu dan wasan gaba na kungiyar Neymar Junior...
Mummunan Tarihi: Gerard Pique Ya Samu Jan Kati a Wasan Sa...
Gerard Pique ya samu jan kati a wasansa na karshe gabanin yin murabus inda Barcelona suka taso daga baya suka doke Osasuna da ci...
Zawarcin ‘Yan Wasa: PSG Na Son Rashford Da Diaz Don Maye...
Paris St-Germain na shirin taya Marcus Rashford fam miliyan 80, kuma kungiyar ta ce a shirye take ta rika biyan dan gaban na Manchester...
Gasar Champions League: Real Ta Koma Ta 18 Bayan Doke Atalanta
Real Madrid ta je ta doke Atalanta da cin 3-2 a wasa na shida a Champions League da suka fafata ranar Talata a Italita.Ƙungiyar...
Karewar Kwantiragi: Benzema Zai Bar Real Madrid Bayan Shekara 14
Fitaccen ɗan wasan gaban kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid Karim Benzema zai bar ƙungiyar bayan shafe shekara 14 a Santiago Bernabéu.Dan wasan wanda...
Masu Sha’awar Kwallon Kafa Sun Bukaci Ɗangote Ya Zuba Jari a...
Masu sha’awar wasannin kwallon kafa sun bukaci hamshakin attajirin Afirka Alhaji Aliko Dangote ya saka hannun jari a gasar firimiyar Najeriya domin cigaban wasanni...
Takaddama: Karawar Psg Da Clermont Zai Zama Wasan Messi Na Karshe...
Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta PSG Christopher Galtier ya bayar da tabbacin cewa Lionel Messi zai raba gari da kungiyar bayan doka...
Gasar Premier: Arsenal Za Ta Ci Gaba Da Jan Ragamar Teburi...
Arsenal za ta ci gaba da zama ta daya a kan teburin gasar Premier har zuwa lokacin bikin Kirsimetin 2022 a karon farko tun...
Bana Babu Hawan Babbar Sallah A Masarautar Zazzau
Masarautar Zazzau ta bada sanarwar cewa ba za a gudanar dahawa ba yayin Babbar Sallah mai zuwa.A wata sanarwa da masarautar ta fitar, ta...
Fara La Liga : Real Madrid Ta Raba Maki Da Mallorca
Real Madrid ta fara kare kofin La Liga da tashi 1-1 a gidan Real Mallorca ranar Lahadi a wasan makon farko a babbar gasar...
Gasar Champions League: Ko Karim Benzema Zai Buga Wa Real Wasa...
Real Madrid ta yi nasara a gidan Real Sociedad da ci 2-0 a wasan mako na 16 a gasar La Liga na ranar Asabar.Real...
Ronaldo Ya Yi Magana Kan Hamayyar Sa Da Messi
Cristiano Ronaldo ya karyata ikirarin cewa burinsa ya sha gaban Messi a yawan samun nasarori musamman kyautar gwarzon ɗan wasan duniya.Ronaldo na mayar da...
Attajiran Najeriya Sun Yiwa Super Eagles Alkawarin Kudade
Manyan Attajiran
Najeriya biyu, Aliko Dangote da Femi Otedola, sun yiwa ‘yan wasan babbar
kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles dake fafatawa a gasar cin...


































































