Harin Uganda: Shugaba Museveni Ya Ce Akwai Yiwuwar Na Ta’addanci Ne
Shugaban Uganda Yoweri Museveni ya siffanta harin bam da ya kashe mutum ɗaya a Kampala babban birnin ƙasar da cewa akwai yiwuwar na ta’addanci...
Ambaliya: Mutum 25 Sun Mutu A Indiya
Sojoji da jami'an agaji na kokarin ceton jama'ar da suka makale sakamakon ambaliyar ruwa gami da zabtarewar kasa da suka halaka kimanin mutum 25...
Adawa Da Dimokaradiyya: Masu Zanga-Zanga Sun Buƙaci Sojoji Su Yi Juyin...
Masu adawa da yunƙurin dawo da tsarin dimokuraɗiyya a Sudan sun fito saman titunan Khartoum a ranar Asabar suna zanga-zangar neman sojoji su ƙwace...
Makomar Najeriya: Kingibe Ya Bukaci Tattaunawa
Jakadan Najeriya na musamman a Yankin Tafkin Chadi Ambasada Babagana Kingibe, ya ce ana iya tattauna makomar Najeriya sakamakon barakar da ake samu daga...
Afghanistan: ‘Ya’ya Mata Sun Fara Zuwa Makarantun Sakandare
Rahotanni daga kasar Afghanistan na cewa ‘yan mata sun koma wasu makarantun sakandare a lardin arewacin kasar, sai dai kamar yadda wasu jami’an Taliban...
Samar Da Zaman Lafiya: A Shirye Na Ke Na Taimakawa Kasar...
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya ce a ko da yaushe Najeriya a shirye take ta ba Jamhuriyar Sudan ta Kudu taimako domin samun kwanciyar...
Zanga-Zanga a Bamako: Shirin Kawo Sojojin Haya Na Rasha Ya Tayar...
Ana ci gaba da zama cikin fargaba a faɗin duniya game da tattaunawar da kasar Mali ke yi da wani kamfani mai zaman kansa...
Shawara: Buhari Ya Bukaci Shugaban Habasha Ya Tabbatar Da Zaman Lafiya...
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi kira ga shugaban Habasha Abiy Ahmed, da ya ci gaba da lalubo hanyoyin tabbatar da zaman lafiya a...
Haɗarin Jirgin Sama: Mutum Takwas Sun Mutu A Milan
Wani ƙaramin jirgi ya faɗa cikin wani gini a birnin Milan inda dukacin mutane takwas da ke cikin jirgin suka mutu.Jirgin ya tashi ne...
Bikin Rantsar Da Firaminista: Shugaba Buhari Ya Isa Kasar Habasha
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya isa kasar Habasha domin halartar bikin rantsar da firaminista Abiy Ahmed a sabon wa’adi na biyu da zai gudana...
Zaben Magajin Merkel: Jamusawa Sun Kada Kuri’a
Miliyoyin Jamusawa sun jefa kuri'a a zaben Jamus da ke kawo karshen shugabancin gwamnatin kasar da Angela Merkel ta shafe shekaru da dama tana...
Zaben ‘Yan Majalisa: Jam’Iyyar Putin Na Dab Da Yin Nasara A...
Aski ya zo gaban goshi dangane da zaben kasa da ake yi a Rasha a rana ta uku kuma ta karshe da ake zaben...
Yarjejeniyar Tsaro: Hukumomi A Mali Sun Maida Martani Da Kakkausar Murya
Hukumomin Mali sun mayar da martani da kakkausan lafazi kan kasashen da ke zargin su da neman kulla yarjejeniyar tsaro dan dauko sojojin hayar...
Difilomasiyya: Miji Ya Harbe Matar Sa ‘Yar Nijeriya A Italiya
Gwamnatin tarayya, ta nemi a yi cikakken bincike a kan musabbabin kashe wata matar aure ‘yar Nijeriya mai suna Rita Amenze da mijin ta...
Majalisar Dinkin Duniya Za Ta Sanya Kyamara A Tashar Nukiliyar Iran
Kasar Iran ta amince da Majalisar Dinkin Duniya ta dasa kyamara a tashar Nukiliyarta, don nadar bayanan abubuwan da ke faruwa.Ci gaban na zuwa...
Saudiyya Ta Yi Magana Kan Gwamnatin Taliban
Saudiyya ta ce, tana fatan gwamnatin riƙo a Afghanistan za ta taimaka wajen tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali, tare da kawo ƙarshen...
Juyin Mulkin Guinea: Sojoji Sun Saki Fursunonin Siyasa
Sojojin da suka yi juyin mulki a Guinea ranar Lahadi sun saki aƙalla fursunonin siyasa 79 da gwamnatin da suka kifar. Yan siyasar na...
Juyin Mulki: Tun Farko An Gargadi Shugaba Conde Kan Batun Ta-Zarcensa...
Tsohon wakilin na musamman ga Babban Sakataren Majalisar Dikin Duniya, Mohamed Ibn Chambas ya nuna takaicinsa bisa juyin mulkin da sojoji suka yi a...
Kasar Habasha: Sojoji Sun Yi Ikirarin Kasashen ‘Yan Tawaye Sama...
Rundanar Sojin Habasha tayi ikrarin kashe Yan tawayen TPLF dake Yankin Tigray sama da dubu 5 a fafatawar da suke ci gaba da yi...
Kasar Guinea: Najeriya Ta Yi Allah Wadai Da Juyin Mulki
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga sojojin kasar Guinea da suka yi ikirarin kifar da gwamnatin Shugaba Alpha Conde da su yi maza su...