33.4 C
Kaduna
Wednesday, December 10, 2025
Advertisement

Ilimi

Home Labaru Ilimi Page 2
Ilimi

Takardun Makaranta: Lai Muhammad Ya Ba ‘Yan Nijeriya Hakuri A Kan...

0
Ministan yada labarai da al’adu Lai Muhammad ya roki ‘yan Nijeriya su yafewa shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan batar da takardun makarantar sa na sakandare...

Taron Ilimi: Farfesa Yemi Osinbajo Osinbajo Ya Ziyarci Jihar Kano

0
Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, ya ziyarci jihar Kano domin halartar wani taron kwanaki biyu na masu ruwa da tsaki da za a gudanar a...

Majalisa Ta Dakatar Da JAMB Daga Hukunta Dalibar Da Ta Yi...

0
Majalisar wakilai ta sa baki a batun zargin da hukumar shiryajarabawar share fagen shiga jami’a ta JAMB ta yi ma watadaliba mai suna Mmesoma...

Zargin Zamba: Za A Fara Amfani Da Jirage Marasa Matuka A...

0
Shugaban hukumar shirya jarrabawar share fagen shiga Jami’a ta JAMB, Farfesa Ishaq Oloyede, ya ce hukumar za ta fara amfani da jirage marasa matuka a lokacin...

Gwamna Ganduje Ya Baiwa Alaramma Ahmad Sulaiman Mukamin Kwamishina

0
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya naɗa Alaramma Ahmed Sulaiman kwamishinan ilimi na biyu a jihar Kano.Alaramma Ahmad Sulaiman ne ya tabbatar da...

Mufti Menk: Daliban Jami’ar Al-Qalam Sun Ba Ni Kunya

0
Fitaccen Malamin Addinin Musulunci Mufti Isma’il Menk, ya ce daliban jami’ar Al-Qalam da ke jihar Katsina sun ba shi kunya matuka game da tarbiyar su.Malamin ya...

Kisan Gilla: Dalibi Ya Soka Wa Abokin Karatunsa Wuka Har Lahira...

0
Wani matashi mai shekaru 22 da ke ajin karshe a Kwalejin Ilimi ta Adamu Tafawa Balewa ya soka wa wani abokin karatunsa mai suna...

Dalilin Da Ya Sa Aka Hana Daukar Yara ‘Yan Kasa Da...

0
Gwamnatin tarayya, ta ce daga yanzu ba za a rika daukar yara‘yan kasa da shekaru 12 a makarantun sakandare nagwamnatin tarayya ba, saboda a...

Gurbin Karatu: Hukumar JAMB Da Jami’oi Sun Kayyade Maki 160

0
Hukumar shirya jarrabawar share fagen shiga jami’a JAMB, a karkashin jagorancin Farfesa Ishaq Oloyede, ta sake zama domin tattaunawa a kan mafi karancin makin jarabawar wannan...
Mohammed Bello Matawalle, Gwamnan Jihar Zamfara

Matawalle Ya Rufe Wata Makaranta Saboda Wulakanta Al-Kur’ani A Zamfara

0
Gwamnan jihar Zamfara Mohammed Bello Matawalle ya bada umarnin rufe wata makarantar firamare a jihar sakamakon yadda ake wulakanta Al-Kur’ani.A wata sanarwa da daraktan yada labaran gwamnatin...

Tsaro: Malamin ABU Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan Ta’adda A Kaduna

0
Malamin jami’ar Ahmadu Bello Adamu Chonoki da kanen sa Umar Chonoki da shi ma malami ne a kwalejin kimiya da fasaha ta Kaduna, sun kubuta daga...

Jita-Jita: Jami’ar Al Qalam Dake Katsina Ta Musanta Kai Mata Harin...

0
Jami'ar al Qalam da ke jihar Katsina a arewacin Najeriya ta musanta labaran da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke cewa an...

JAMB: Hukumar Shirya Jarabawar Gaba Da Sakandare Ta Yi Wa El-Rufai...

0
Hukumar shirya jarrabawar share fagen shiga jami'o'i na kasa JAMB ta mayar wa gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i martani kan shawarar da ya bata, ta...

Illar Ta’addanci: Gwamnantin Tarayya Ta Fara Sake Gina Makarantu A Yobe

0
Gwamnatin Tarayya, ta fara aikin sake gina makarantun da mayakan Boko Haram su ka ragargaza a Jihar Yobe da sauran sassan jihohin Arewa maso...

Karin Harajin: Mun Yi Ne Don Inganta Fannonin Lafiya Da Ilmi...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce an yi karin Harajin kayayyaki na VAT, daga kashi 5 cikin 100 kashi 7 da rabi domin a yi wa...

Majalisar Wakilai Ta Yi Watsi Da Bukatar Sa Almajirai A Tsarin...

0
Majalisar wakilai ta ki amincewa da kudurin sanya almajiranci a cikin tsarin Hukumar bada ilimin bai-daya UBE, wadda ke karkashin Ma’aikatar Ilimi ta kasa.An dai gabatar...
# DaDumiDuminsa: MALAMAN JAMI’O’I SUN FARA YAJIN AIKI A NAJERIYA

Yarjejeniya: Kungiyar ASUU A Taraba Ta Janye Yajin Aikin Da Ta...

0
Kungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya ASUU reshen jihar Taraba ta janye yajin aikin da ta shiga a jami’ar jihar.Kungiyar ta janye yajin aikin ne bayan yarjejeniyar...

Gwamnatin Tarayya Ta Bada Lasisin Bude Jami’ar Koyo Daga Gida Da...

0
Gwamnatin Tarayya Ta Bada Lasisin Bude Jami’ar Koyodaga Gida Da Karin Wasu 37, biyo bayan wani zama namusamman da Majalisar Zartarwar ta kasa ta...

Bincike: Fitattun ‘Yan Najeriya Na Amfani Da Makarantun Birtaniya Wajen Sace...

0
Wata Gidauniyar zaman lafiyar duniya ta Amurka da ake kira ‘Carnegie Endowment for International Peace’ ta zargi manyan 'yan siyasar Najeriya da amfani da...

Kaduna: El-Rufai Ya Kallafa Kudin Makaranta Ga Daliban Sakandaren Jihar

0
Gwamnatin jihar Kaduna, ta dawo da tsarin karbar kudin makaranta daga daliban makarantun sakandare na jihar.Kwamishinar ilimi ta jihar Kaduna Halima Lawal ta sanar...
Call To Listen