Takardun Makaranta: Lai Muhammad Ya Ba ‘Yan Nijeriya Hakuri A Kan...
Ministan
yada labarai da al’adu Lai Muhammad ya roki ‘yan Nijeriya su yafewa shugaban
kasa Muhammadu Buhari a kan batar da takardun makarantar sa na sakandare...
Taron Ilimi: Farfesa Yemi Osinbajo Osinbajo Ya Ziyarci Jihar Kano
Mataimakin
shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, ya ziyarci jihar Kano domin halartar wani
taron kwanaki biyu na masu ruwa da tsaki da za a gudanar a...
Majalisa Ta Dakatar Da JAMB Daga Hukunta Dalibar Da Ta Yi...
Majalisar wakilai ta sa baki a batun zargin da hukumar shiryajarabawar share fagen shiga jami’a ta JAMB ta yi ma watadaliba mai suna Mmesoma...
Zargin Zamba: Za A Fara Amfani Da Jirage Marasa Matuka A...
Shugaban
hukumar shirya jarrabawar share fagen shiga Jami’a ta JAMB, Farfesa Ishaq
Oloyede, ya ce hukumar za ta fara amfani da jirage marasa matuka a lokacin...
Gwamna Ganduje Ya Baiwa Alaramma Ahmad Sulaiman Mukamin Kwamishina
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya naɗa Alaramma Ahmed Sulaiman kwamishinan ilimi na biyu a jihar Kano.Alaramma Ahmad Sulaiman ne ya tabbatar da...
Mufti Menk: Daliban Jami’ar Al-Qalam Sun Ba Ni Kunya
Fitaccen
Malamin Addinin Musulunci Mufti Isma’il Menk, ya ce daliban jami’ar Al-Qalam da
ke jihar Katsina sun ba shi kunya matuka game da tarbiyar su.Malamin
ya...
Kisan Gilla: Dalibi Ya Soka Wa Abokin Karatunsa Wuka Har Lahira...
Wani matashi mai shekaru 22 da ke ajin karshe a Kwalejin Ilimi ta Adamu Tafawa Balewa ya soka wa wani abokin karatunsa mai suna...
Dalilin Da Ya Sa Aka Hana Daukar Yara ‘Yan Kasa Da...
Gwamnatin tarayya, ta ce daga yanzu ba za a rika daukar yara‘yan kasa da shekaru 12 a makarantun sakandare nagwamnatin tarayya ba, saboda a...
Gurbin Karatu: Hukumar JAMB Da Jami’oi Sun Kayyade Maki 160
Hukumar shirya jarrabawar share fagen shiga jami’a
JAMB, a karkashin jagorancin Farfesa Ishaq Oloyede, ta sake zama domin
tattaunawa a kan mafi karancin makin jarabawar wannan...
Matawalle Ya Rufe Wata Makaranta Saboda Wulakanta Al-Kur’ani A Zamfara
Gwamnan
jihar Zamfara Mohammed Bello Matawalle ya bada umarnin rufe wata makarantar
firamare a jihar sakamakon yadda ake wulakanta Al-Kur’ani.A
wata sanarwa da daraktan yada labaran gwamnatin...
Tsaro: Malamin ABU Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan Ta’adda A Kaduna
Malamin
jami’ar Ahmadu Bello Adamu Chonoki da kanen sa Umar Chonoki da shi ma malami ne
a kwalejin kimiya da fasaha ta Kaduna, sun kubuta daga...
Jita-Jita: Jami’ar Al Qalam Dake Katsina Ta Musanta Kai Mata Harin...
Jami'ar al Qalam da ke jihar Katsina a arewacin Najeriya ta musanta labaran da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke cewa an...
JAMB: Hukumar Shirya Jarabawar Gaba Da Sakandare Ta Yi Wa El-Rufai...
Hukumar shirya jarrabawar share fagen shiga jami'o'i na kasa JAMB ta mayar wa gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i martani kan shawarar da ya bata, ta...
Illar Ta’addanci: Gwamnantin Tarayya Ta Fara Sake Gina Makarantu A Yobe
Gwamnatin Tarayya, ta fara aikin sake gina makarantun da mayakan Boko Haram su ka ragargaza a Jihar Yobe da sauran sassan jihohin Arewa maso...
Karin Harajin: Mun Yi Ne Don Inganta Fannonin Lafiya Da Ilmi...
Shugaban
kasa Muhammadu Buhari, ya ce an yi karin Harajin kayayyaki na VAT, daga kashi 5
cikin 100 kashi 7 da rabi domin a yi wa...
Majalisar Wakilai Ta Yi Watsi Da Bukatar Sa Almajirai A Tsarin...
Majalisar
wakilai ta ki amincewa da kudurin sanya almajiranci a cikin tsarin Hukumar bada
ilimin bai-daya UBE, wadda ke karkashin Ma’aikatar Ilimi ta kasa.An
dai gabatar...
Yarjejeniya: Kungiyar ASUU A Taraba Ta Janye Yajin Aikin Da Ta...
Kungiyar malaman jami’o’i
ta Najeriya ASUU reshen jihar Taraba ta janye yajin aikin da ta shiga a jami’ar
jihar.Kungiyar ta janye yajin
aikin ne bayan yarjejeniyar...
Gwamnatin Tarayya Ta Bada Lasisin Bude Jami’ar Koyo Daga Gida Da...
Gwamnatin Tarayya Ta Bada Lasisin Bude Jami’ar Koyodaga Gida Da Karin Wasu 37, biyo bayan wani zama namusamman da Majalisar Zartarwar ta kasa ta...
Bincike: Fitattun ‘Yan Najeriya Na Amfani Da Makarantun Birtaniya Wajen Sace...
Wata Gidauniyar zaman lafiyar duniya ta Amurka da ake kira ‘Carnegie Endowment for International Peace’ ta zargi manyan 'yan siyasar Najeriya da amfani da...
Kaduna: El-Rufai Ya Kallafa Kudin Makaranta Ga Daliban Sakandaren Jihar
Gwamnatin jihar Kaduna, ta dawo da tsarin karbar kudin makaranta daga daliban makarantun sakandare na jihar.Kwamishinar ilimi ta jihar Kaduna Halima Lawal ta sanar...


































































