Home Home Buhari Ya Ƙaddamar Da Rijiyar Man Fetur A Jihar Nasarawa

Buhari Ya Ƙaddamar Da Rijiyar Man Fetur A Jihar Nasarawa

9
0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ƙaddamar da aikin haƙar rijiyar man fetur a ƙaramar hukumar Obi ta jihar Nasarawa.

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ƙaddamar da aikin haƙar rijiyar man fetur a ƙaramar hukumar Obi ta jihar Nasarawa.

Ƙaddamar da aikin tona rijiyar dai, zai sa kamfanin mai na ƙasa NNPC ya fara tono man fetur daga jihar.

A cikin watan Nuwamba na shekarar da ta gabata ne, shugaba Buhari ya ƙaddamar da aikin haƙo man fetur a yankin Kolmani da ke tsakanin jihohin Bauchi da Gombe.

Yawancin man da Nijeriya ke da shi dai ta na haƙo shi ne daga yankin Niger Delta a yankin kudu maso kudu.